Garkuwa Part 2
Garkuwa Part 2
Garkuwa Part 2
Wani irin abu yaji zir-zir-zir-zirrrrr yana tafiya daga cikin tafin hannunshi har
zuwa tsakiyar maɗigan kanshi.
Da sauri ya rumtse idanunshi tare da matseta a jikinshi sabida wani irin abu da
yaji yana sokin sashin jikinshi har zuwa cikin tafin ƙafarshi har kan manyan yatsun
sawunshi dukansu biyu.
Wani irin karkarwa lips ɗinshi Suka farayi kamar zasu tsinko suyi ƙasa.
wani irin ja sukayi suna sheƙi kamar an shafa musu mai, suka zama tamkar tattausan
kunnen fure.
Tsikar jikinshi gaba ɗaya tashi tayi saye, har tsakiyan kanshi.
Idanunshi ya buɗe cikin yanayin sauyin fitar numfashin.
Kasa buɗe su gaba ɗaya yayi, sabida wani irin masifeffen abu da yakeji kamar
hawayen da yakeji suna tsastsafo mishi kuma ba hawayen bane.
Yaune karo na forko a rayuwarshi lokaci na forko da hannunshi ya taɓa Caɓɓulle da
ganinsu ziraran miraran a kundin tarihin rayuwarsa, shiyasa abun yazo mishi a
bazata ya hautsina mishi kwanya.
A hankali yace.
"Wash Allah na Mamey zata shaƙe miki ni".
Sai kuma ya mirginata, tayi ƙasa shi kuma ya zama yana samanta.
Sake mata nauyinshi yayi kaɗan.
Da sauri ta buɗe idonta tare da cewa.
"Wayyo Yah Sheykh".
Da sauri ya haɗe goshinsu wuri ɗaya, haƙoranshi yasa ya ɗan kama lips ɗinta duka
biyu ya ɗan ciza a hankali.
Zilllo ta kumayi tare da janye kanta kana tace.
"Wayyo Ummey na bakina".
Kanshi ya manna kan ƙirjinta,
bada saninshi ba kuma bada niyarshiba ba kuma da sonshi ba, ba kuma da zatonshi ba.
hakanan yaji ya manna bakinshi kan Nipples ɗinta.
Zillo tayi da ƙarfi.
shi kuwa danneta yayi da kyau, kana ya liƙa tattausan harshensa ƙan Nimple ɗinta.
ya kamashi tamkar wanda ya samo tom-tom.
Wani irin fitinenne numfarfashi suka sauƙe a tare.
da ƙarfi tasa tafin hannunta cikin sunan kanshi murya a daburce can ƙasa tace.
"Washhhhh Yahhh Sheykh!".
Hakane ya sashi mirginawa ya konta gefe kana ya jata ya ruggumeta tsam a jikinshi
hancinshi ya cusa a wuyanta tare da shaƙan dogon numfashi mai cike da zallan wutar
fitina.
hankali murya can ƙasa maƙoshi ya fizgo mgnar murya can ƙasa yace.
"Tsami kikeyi bakiyi wonkaba".
Ya ƙareshe mgnar yana cusa hancisa cikin wuyanta da kyau, tare dasa hannunshi bisa
breast ɗinta.
Maƙe kafaɗarta tayi tare da yin lib a jikinshi.
shi kuwa ɗan ɗaga ƙafarshi yayi ya ɗaura kanta.
kana ya lumshe idonshi yana kanainaye da ita.
A haka bacci ya kwasheta. Shi kuwa Sheykh al'amarin ya zarce zaton mai zato abun ya
wuce tunaninku, haka nan yake jin wani irin yelwatacce kuma mashahurin sanyi na
ratsa zuciyarshi.
Yana fisa turare a jikinshi ya ɗan matso bakin gadon yana cewa.
"Aich! Aich tashi kiyi salla zamu tafi".
Shi kuwa jakarshi ya buɗe yasa rigarta da bra daya ninke a gefen da yasa nashi daya
cire.
Wata doguwar riga ya ciro sabuwa fil da gyalenta babba.
Da sauri yace.
"Amin".
Ta lura ta kuma fahimta yana matukar son tayiwa Ya Jafar addu'o'in samun lfy, tana
ganin farin cikinsa a kan haka.
Kuma ta gane yanajin daɗin ta mishi addu'o'in Allah ya biya mishi buƙatar sa dasu
Umaymah.
Hakane yasa take zaton sunada wata babbar buƙata a duniya a wurin mahalinmu."
Cikin sanyi tace.
"Yah Sheykh".
Juyowa yayi yana kallonta.
Allah ya sani yana jin wani abu na dukan zuciyarshi duk sanda ta kirashi Yah
Sheykh.
A hankali tace.
"Bra ɗina".
Baki ya ɗan taɓe tare da cewa.
"Yana tsami".
Ya juya yana rufe jakar.
Tura baki tayi tare, da zura rigar.
Yane gyalen tayi a kanta kana,
ta kabbarta sallah.
Bisa sallayar daya shimfiɗa mata.
Bakwai dai-dai ta ɗan kalleshi ganin zasu fita subar cikin gari a hankali tace.
"Yunwa fa nakeji".
Juyowa yayi ya ɗan kalleta tare da taɓe baki yace.
"Bubbuga rumbun Abboi".
Da sauri ta juyo ta kalleshi cikin mamakin sunan daya kirata.
Shi kuwa kauda kanshi yayi.
Tafiya kaɗan sukayi taga sun tsaya a gaban wani katafaren Restaurant mai masifar
kyau da tsaruwa.
Jim kaɗan Affan da Jalal da Sulaiman da Laminu suka fita.
Suka shiga ciki.
Jim kaɗan suka fito da ma'aikatan ciki da ledodin masu kyau a hannunsu.
Affan ne ya nufi motar Sheykh da leda biyu ɗaya babba ɗayar kuma yar dai-dai.
Ado ya miƙawa ɗayar kana ya buɗe baya gefen Aysha yace.
"Aunty Aysha ga breakfast".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Sannu".
Yauwa yace kana ya juya ya nufi motarsu.
Dan tuni Jalal Laminu da Sulaiman sun mimmiƙawa sauran nasu.
Nan sukaci gaba da tafiya.
Haka dai wunin ranarma suka wuni, sunje rugagen Arɗon Arɗaɓen uku a ranar.
Yayinda Duniya ke ganin ziyar GARKUWAN FULANI, zuwa ga dajukan da fulanin ke
rayuwa, ta sanadin ɗaukar Laminu da Jamil.
Cike da mamaki gaba ɗaya su Sheykh suke kallon dabobbin mutanen wannan yanki da
suke masu jajayen shanu babu shanu ko ɗaya da zaka gani mai farar fata.
Duk jajaye ne gaba ɗaya iya ganinka.
Koda suka isa, bayan sun gaisa Sheykh ya musu bayani kamar yadda suka san da
zuwansu.
Buɗan bakin Arɗon Arɗaɓen sai cewa yayi.
"To in bamu ciyar da dabbobinmu da ciyawar manoba to da mi zamu cidasu?.
Ai dole mu shiga muyi kiwo du inda mukaga dama, dan aradun Allah da dabbobinmu su
kwana da yunwa gwara mu bamuci ba".
Ya ƙareshe mgnar da gurɓata ciyar hausarshi.
"Cikin fushi Sheykh yace.
"To ku gwada ku gani".
Cikin tijara ta wasu daga cikin ƙabilun fulanin daji Arɗo yace.
"Ba mu gwada ba zakaceba GARKUWA. ai munayi, mu ƙara dai mu gani zakashe!
Kuma babu abinda zamu gani, mu ko ina garinmu ne".
Jamil ne yayi dariya tare da ɗaukar duk wani motsinsu yana turawa kai, tsaye.
Jalal kuwa tuni ya kira het kotan Sojoji na jihar ya sanar musu.
Dasu zo su binciki mutanen.
Domin gaba ɗaya kowa ka gani da wuka ko arda a jikinsu.
Sun tara wani shegen gashin da babu gyara.
Ƙarfe biyar suka fito cikin dajin suka dawo cikin birnin Barata.
Nan sukayi salla.
Kana sukaci abinci kafin suka kama hanyar jihar Ɓadamaya.
Wanda zasuyi isan dare duk gudun da zasuyi.
Shi kuwa Yah Sheykh hannunshi na kusa da ita yasa ya zagayo ƙugunta.
Kana hannunshi ɗayan kuma.
Ya kamo ɗaya hannun ta. Ya matse a kafaɗarshi.
A hankali yace.
"Ina jinki gaya min a hankali, kada kimin ihu a kunne kinji ko Aish kiyi hankali".
Numfashin ta fesar a hankali kana tace.
Akwai Katsinalle su kuma sune masuyin kitso mazansu da matansu Hausawa ne makiyaya
ashar a bakinsu kamar ruwa.
Basu da kunya sai dai sunada tsoro, yanzu zasu fetsare ido zuwa mutun rashin kunya
barazana kaɗan zaka musu su tsorita.
Sai kuma UDAWA sune masu tasowa daga wata ƙasar su zo nan sunfi zama ƙasar Chadi.
Sam ma ba funin ƙasarnan bane, kuma bama Fulani bane, su kashe mutun bai zame musu
abin tsoroba, mugayen.
Ɗan ɗagowa tayi ta kalleshi jin ya ruggumeta tsam a jikinshi tare da cewa.
"Ashe Allah ya rufa min asiri yamin gata".
A hankali tace.
"Kamar yaya?".
Cikin taɓe baki yace.
"Da basu cinye min hadiman Gimbiya Aminatu na data haɗomu dasu dan yi miki hidima
ba".
Uhum tace tare da yin mgnar zuci.
"Lallai ma Yah Sheykh watoma shi Hadiman gidansu ya jiwa tsoro ni Ko oho ko?".
Ɗan matsowa jikinshi tayi jin yadda ya cusa hannunshi ya zira yatsarshi cikin hudar
cibiyar ta.
A hankali tace.
"Hhhhh washhh".
Idonshi ya ɗan zuba mata kana yasa bakinshi saitin kunnenta a hankali yace.
"Yah dai Aish. Ci gaba mana".
Wani irin masifeffen abu taji yana yawo a dukkanin jikinta, cikin sanyi kamar raɗa
taci gaba da cewa.
"JOTTAN MA'EN sune, Fulani mazauna wuri ɗaya, a ƙalla su shekara ashirin ko talatin
zuwa sama kuma su basa ƙaura to sune JOTTAN MA'EN kamar dai fulanin Rugar Bani".
Shiru tayi jin yadda ya liƙa lips ɗinshi a kunnenta a hankali yace.
"Shhhhhhyyyy Yah Aishhhhhhhh. To kuma su waye TEMA'EN?".
A hankali tace.
"Eh mana fulanin cikin birni.
Sune TEMA'EN dan in kunyi mgna kune kuke cewa Tema.
Ma'anar tema (wata ƙil) shine Tema."
Yana sunsuna wuyanta, kallonshi tayi, shi kuwa a hankali yayi mata wani irin kallon
dake nunida yana gab da fita haiyacinsa yace.
"To ke kuma wanne babin kike?".
A hankali tace.
"Ni dai Aysha Aliyu Garkuwa Fulata marace. Da kuma JOTTAN MA'EN.".
"Fulata mare shuwa Arab kenan, Babana su fulata marane, asalin fulanin tsatson
Shuwa'arab ne.
Mamata kuwa JOTTAN MA'EN ne, Wuitin'en."
A hankali yace.
"Ngd da wannan bayani Shatu Bororiyar daji mai tallan nono da kiwo".
Da sauri yace.
"Kada kiyi bacci Tashi muyi salla, sai mu wuce."
Yace.
"Alhamdulillah Ado fita jeka kawai, saida safe kazo ka ɗauke motar a nan".
Cikin girmamawa Ado yace.
"To".
Daga nan ya fita ya juya ya tafi.
Shiru Side ɗin. Sai dai komai yana share yana goge ko ina fes-fes sai ƙamshi
yakeyi.
Kamar daga sama kamar mafarki taji sauƙan ruwan sanyi a jikinta.
Wani irin zaro ido tayi tare da firgici tace.
"Innalillahi".
Sai kuma ta kalleshi ya karkata kai ya tsura mata kyawawan idonshi.
Da sauri ta juya.
Shi kuwa bayanta yabi.
Ya kamota buɗa al'kyabbar shi yayi gaba ɗaya kana ya haɗa da ita ya rufe kirif tare
da cewa.
"Ina zaki je?".
Ya ƙareshe mgnar da ware al'kyabbar, da sauri tasa tafin hannunta ta tare ƙirjinta.
Juyawa bayanta yayi ya cire al'kyabbar tashi.
Kana ya zura mata a jikinta tare da rufeta kirib yace.
"To jeki kwanta".
Da sauri ta ware hannayenta ta sasu cikin hannun al'kyabbar kana ta haɗa bakinshi
ta riƙe ta juyo ta fito.
Kan gadonshi ta hau ta shiga borgon ba tare da ta cire al'kyabbar ba.
Ita kuwa cikin ɗan baccin data farajin yana fizgarta ta ɗan buɗe idonta a hankali
ta kalleshi sai kuma ta maidasu ta lumshe.
Uhummm wani kayan sai amale. Wata soyayyar sai malamai ma gada annabawa. Wannan
shafin nakune matan malamai da ustazai Dan ku kaɗai ne kuka san irin salon Sheykh.
Littafin GARKUWA na kuɗine akwai Normal group da a wata ɗaya za'a gama Part two, ki
sayi katin mtn ki kofi numbobin ki turomin ta wannan number da nakeyin whatsApp da
ita 09097853276. Akwai kuma Special Group wanda a sati biyu kacal za'a gama Part
two da izin Ubangiji a shiga Part 3 Shi Special Group 1k ne zakiyin min transfer'n
ta asusuna na Jaiz bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai ki turomin
shaidar biyanki ta wannan number ta WhatsApp 09097853276. Dan Allah kada kiyi min
VTU kada kiyi min TRANSFER ɗin katin waya bana so. In kinyi min VTU wlh ba ruwana.
Uhummm Ya Allah ka bani sa'a mu gama littafin nan kafin azumi al'farmar Annabi da
al'ƙur'ani.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": "Ke zo nan, zoki cire min rigata."
Da sauri tasa hannunta tattare rigar ta riƙe gam tare da cusa kanta cikin
pillow'nshi tana ƙoƙarin juya baya tace.
"To ai kai ka samin ita".
Da sauri yasa hannunshin ya riƙo hannunta tare da cewa.
"To dana sa miki ita ce miki nayi rigar baccice?.
Tashi ki cire min riga kar ki yamutsa min ita".
"Anƙi a barki ɗin, cire min rigata sai in barki kiyi baccinki daga nan har safiyar
gobe".
Shi kuwa Sheykh gyara kwanciyarsa yayi da kyau kana ya jawo musu borgon ya rufesu
dukansu kab, daga samansu har ƙasansu.
Uhumm yace tare da juyota da kyau ya haɗe ƙirjinta da nashi wuri ɗaya.
Lumshe idonshi yayi sabida wani abu da yakeji yana bin dukka jinin jikinshi yana
zaga sasan jikinsa gaba ɗaya.
Kasan cewar ko kiran forko ba'ayi bane, yasa ya shimfiɗa sallayarshi ya yayi
nafila.
Kana ya fara karatu.
Har sanda akayi assalatu.
A hankali ta miƙe taje ta shiga Bathroom tai wonkanta kana tayi al'wala sannan ta
fito.
Ganin kayanta a shanye a kan wani ɗan ƙarfen da yake shanya ƙananan kayanshi ne,
yasa tasa hannu ta ɗauki zaninta.
Ta ɗauka kana ta fita.
Ɗakinta ta wuce, shiru dai babu motsin kowa a Side ɗin.
Bayan ta idar kuwa, Azkar tayi kana ta ɗan taɓa karatun al'ƙur'ani.
Wani irin ja'irim murmushi yayi tare da nufar kan gadon a hankali ya hau.
Allah ya sani yana son waɗannan abubuwan masu masifar kyau da tsada da daɗin
taɓawa.
A hankali ta buɗe idonta jin yana ɗan goga fuskarshi jikin tata fuskar tasan Yah
Sheykh nada saje da gyemu wannan fuskar kuma ta jita sulum.
Wani irin zabura tayi tare da buga tsalle sai gata a ƙasa a tsakiyar ɗakin jiki na
rawa cikin kaɗuwa firgici tsoro tashin hankali ta kurma ihun kiran sunan Jabeer.
"Yah Sheykh!. Wayyoooooooo Yan Sheykh".
Tanayi tana tsalle a gigice.
Kai tsaye Side ɗin Yah Sheykh ta nufa tana danna mishi kira.
Baya cikin ɗakin ganin hakane yasa ta juyo da sauri.
Ni kuma tun kwanaki da take cewa, yazoma na bincika akace min baya ƙasar nanma gaba
ɗaya.
Cikin riƙo hannunta gam ganin yadda taketa fizge-fizgen tana rantsewa wlh ƙarya
akeyi yana garin.
A hankali yace.
"Kawai fa Ummi al'janunta ne ke zuwa da wani sabon salo.
Kuma zanci musu mutumci, bazasu medamin gida sansanin ihu da kururuwa ba".
Ranar dai a gida ya wuni, yana fakewa yaita murmushi lokaci zuwa lokaci.
Sai da Yamma Sheykh da Galadima sukaje suka samu Lamiɗo sukayi mishi dukkan bayanin
tafiyar da sukayi da nasarorin da suka samu a ciki, da alamar matsalar da suka
tarar, nan sukayi tattaunawa tamu sannan kan al'amarin.
Aysha kuwa sai washe gari Ummi ta mata jagora taje, Sashi Gimbiya Aminatu.
Washe gari da Safe, Junaidun ya kira Aysha bayan sun sha hira yake cemata.
"Adda Shatu, jiya Dr Sheykh yazo Rugar Bani, wurinsu Arɗo Bani da Babanmu.
Sunata godiya dai sunce ince miki ki ƙara yi mishi godiya kan hidimar da yayi
mana."
Cikin mamaki tace.
"Au dama shine likitan da ya maidaku asibitinshi ya kula daku?".
Da sauri yace.
"Eh amman nima ban san shine kuma mijinki ba sai.
Yau da yazo.
Ni nayi zaton wurinmu yazo sai naga su Baba da Arɗo Bani sunata murnar zuwanshi,
sai na gane bafa wurinmu yazo ba".
Uhum tace tare da cewa.
"To ba matsala in sha Allah zan masa godiya".
Konciya tayi tana nazartan takun Yan Sheykh sai dai duk nisan da zurfin tunaninta
kafin taje wuri a tunani ko bincike tuni ya wuce ta.
Abu ɗaya ta fahimta, yana bin diddigi akan abubuwa da dama shi mutumum ne bauɗaɗde
mai algibata tako ina ka buga zaka sameshi.
A hankali yace.
"To kuma shine zakuzo tun bayan salla da mako ɗaya, yanzu ita Ramatu da wa zata bar
mijinta ta taho wata kusan biyu".
Hannunta dake cikin nashin hannun ya ɗan ƙara matsewa.
Tare da janta jikinshi.
sai kuma ya ɗan gyara tsayuwarshi tare da cewa.
"A a Aunty Hafsat ku bari in bikin saura mako ɗaya ko biyu sai kuzo".
Da sauri tace.
"Sai dai biyun".
Cikin murmushi tace. "Suna lfy Aunty ina kewar Hibba kam sosai ma".
"Kada ki damu mun kusan haɗuwa ai muma zamu zo ai. Ya Jazlaan yana lfy ko".
Cikin jin daɗi tace.
"Allah ya kawoku lfy Aunty".
To Alhamdulillah Azumin Arfa dai yayi zafi sosai kowa ka gani kamar yayi azumi
goma.
Kuma yaune Lamiɗo ya ware raguna aka bada duk cikin masarautar Joɗa ahilinshi da
bayinshi da hadimai kowa da ragonsa.
Sheykh Jabeer kuwa shima yasa su Jalal sunje sun raba a cikin gari sadaka.
"Duk da haka aikin da yawafa anan ga na Sheykh ga na Mamey ga ganawa gana Aysha
kana ga na Jalal Jamil. Kuma suma su Saratu sunada aikin nasu."
Sheykh kuwa da yayi al'walan la'asar zai fitone ya ɗan zuba mata ido tare da cewa.
"A azumi ɗayan ne kike neman faɗuwa zaki sune min ko".
Dariya Ummi tayi tare da cewa.
"Azumin fa da zafi Sheykh".
Bayan sun idarne suka fito suka fara aikin buɗa baki.
Sauri-sauri yake kimtsawa cikin wata kekyawar al'kyabbar mai taushi baƙa sai farar
jallabiya da yasa a ciki.
Hiraminshi ya kimtsa kana ya fisa turare.
Nan suka rakaya suka nufi masallacin Masarautar Joɗa inda nan yake limancin Sallah
idi.
Masallacin da ƙaton filin harabar masallacin duk ya cika yayi maƙil tako ina
al'ummar Annabi ne keta shigowa.
Cikin shiga mai kyau ta al'farma da tsabtar addini.
Ita kuwa Aysha a hankali take kimtsawa sabida ciwon da mararta keyi.
cikin sanyi ta buɗe wodurob ɗinta.
Wani tattausan Boyel mai taushi da sheƙi mai ɗan karen kwai ta zaro, dinkin zani da
rigace borno sitayel mai masifar kyau.
Kalarshi Sky blue an watsa mishi aiki da zare Pink color mai sheƙi.
Bayan tasa bra and pant wani tattausan ondawuya dan guntu iya guiwa tasa, kana
tasa.
Ɗaura zanin ta dai-dai-ta shi.
Rigar ta zura a jikinta tayi mata cib-cib gwanin burgewa ƙirjinta ya zauna daɓas.
Ninke ɗan kwalin tayi tare, murza asetta ta ɗan karkatashi kaɗan jelan gashinta da
bata kitseshi ba, ta barshi kwance a bayanta.
Turare mai masifar ƙamshi ta fesa.
SPECIAL ARISH
1.dankalin turawa
2.nama, kwai, tumatur
3.kabeji, bama , maggi
4.tafarnuwa ,man gyada.
Da farko dankalinki ta fara ferewa ba tare da daddatsashiba ta wanke saita-ta
tafasashi da ruwa da gishiri kadan.
Sai ta kada kwai da albasa d curry da Maggi Tafarnuwa.
Daga nan saita dinga tsoma dankalin tana soyawa.
Sai ta kuma tafasa nama da maggi da gishiri da curry da tafarnuwa da al'basa har
yayi laushi saida ruwan ya kusa tsotsewa saita kara wata al'basa da timatur suka
nuna saita kwashe.
Ta yanyanka kabeji kanana sannan ta dafa kwai ta yanyan kasa da. Dan girma sannan
ta zuba Maggi da bama ta gaura yeshi .
Sai ta samu Foodflaks ta zuba Irish a gefe sannan hadin namanki ta shina ta sashi a
wani kulan shi kuma haɗin kabejinki ta sashi a wani kulan shima
Affan kuwa a gefen wurin ya tsaya saida aka gama fiɗan dogarin dake raba naman ya
yanko hantan yasa a leda ya miƙawa Affan.
Daga nan Affan ya juya ya tafi cikin gida shi kuma yayi ta rabawa mutanen wurin
naman.
A can mayankansu na cikin Masarautar Joɗa nan Sheykh ya nufa shida Lamiɗo da sauran
manyan masarautar baki ɗayansu.
Daga nan ya fara yanka bayi masu fiɗa suna amsa suna feɗewa ko wanne ana kaishi
sashin maishi.
Juyo naman tayi a roba, ta wonkeshi Sannan tasa wuƙa ta fara yankashi dogo-dogon
yanka sala-sala.
Kara lallaɓesu tayi, kana ta tasashi a wata robar, al'basa ta yanka mai yawa, dai-
dai yadda zaji mata, citta kanamfari Curry da maggi da ɗan gishiri ɗan mitsilili ta
tarfa a ciki.
Ta gaggaureyasu.
Kana ta juye a tukunya sannan ta ɗauka a kan gas, tasa wutan dai-dai misali.
Ummi kuwa al'basan taketa gyarawa tana yankawa a wata roba. Attaru da basufa takwas
ba ta, gyara kana ta jajjaga matasu.
Tuni naman kuwa yana tsilala yanata ƙamshi ya tsastsafo ruwan jikinshi, ya haɗe da
kayan ɗan-ɗano dana ƙamshi.
Jamil da ya shigo da bayi uku ko wanne da roban kayan ciki a ciki an wonkesu fes,
hanji an kitsesu gwanin kyau.
Shima ajiye robar hannunshi yayi tare da cewa.
"Wannan ƙamshi shine ƙungiyar yunwa."
Ummi kuwa tukwane ta ɗauka kana ta kalli Saratu da yanzu ta shigo tace.
"Yanka min al'basan da yawa.
Ke kuma Larai zoki riƙe min mu yayyanka tunda a gyare suke".
To sukace kana duk suka fara aiyukan da tasasu.
Aysha kuwa buɗe tukunyar tayi ganin. Yadda yayi kauri romon yayi yadda takeso.
Yanata ƙamshi sai ta ɗauko wani kekkeyan ɗan Foodflaks karamin.
Ludeyi tasa ta rinƙa korfe romon tana sashi a kular da zafin shi.
Saida ta korfeshi kab.
A tray'n ta jera Foodflaks masu ɗan karen kyau ɗin kana tasa plate spoon and fork,
sannan ta ajiyesu gefe.
Kana ta ajiye mai yawan shima gefe.
Inda Ummi take ta matso kana ta fara taya wonkewa tana tsaneshi tana zubawa a
tukunya.
Tare da turbuɗeshi da al'basan da citta kanamfari Curry da maggi tafarnuwa da a dai
sauran kayan ƙamshi dana ɗanɗano, saida suka gama komai cikin ƙanƙanin lokaci kana.
Su Sara suka kullace wuri.
Sannan Ummi tace to suma suje suyi nasu aikin.
Ta basu duk wani kayan haɗin da zasu buƙata duk da tasan ana kaimusu.
Jamil ne yace.
"Ummi da Allah zubo mana abin ci".
Da sallama a bakinshi, da sauri ta buɗe idonta dake rumtse dan ciwon da cikinta
keyi.
Su Jalal kuwa daketa hira suna cin abinci da korawa da Drinks mai sanyi ne suka
juyo suka kalleshi tare da cewa.
"Sannu Hamma Jabeer sai yanzu kanshi ya ɗan jinjina kana ya wuce.
Cikin kula Ummi ke ce mishi sannu.
" Sheykh sannu da aiki Allah ya maimaita mana".
Shi kuwa Ɗan juyowa yayi tare da ɗan buɗe muryarshi a gajiye yace.
"Aish! Aish!!".
Juyowa su Affan duk sukayi suna kallon hanyar falonshi, salon yadda ya kira sunan a
kan harshenshi da yadda ya fitar da ƙal-ƙalan yasa amon sunan ya fito da daɗin
sauraro da armashi na musamman".
A hankali tabiyoshi.
A hankali ta matso gabanshi sunkuyowa ta ɗan yi cike da kunyar wai fitsari nakeji.
Ƙasan jallabiyar ta ɗago kana ya sunkuyo ta cire mishi.
Ta ajiye gefe.
Ƙara matsota yayi dagashi sai fararen tattausan gajeren wondo iya guiwa sai boxes
dake can ciki
Sai Senegal fara, daya sata cikin ƙugun gajeren wondon.
A hankali yace.
"Ciremin mana". Yayi mgnar yana matsota, a hankali tace.
"Ta yaya?".
Ƙugunshi ya nuna mata.
Tare da cewa.
"Zaro snglet ɗin daga cikin."
Cikin sanyi ta motso kauda kanta tayi gefe, sabida nauyinshi da kunyarshi da
kwarjinshi sun mata yawa.
A hankali ta kai hannunta kan ƙugunshi da nufin ta kamo snglet ɗin ta zaroshi sama.
sai kawai yaji sauƙan hannunta kan Sheykh ɗinsa dake ts....!
Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 ki sayi katin Mtn ki
copy NUMBERS ɗin ki turo min ta number nan da nakeyin whatsApp da ita 09097853276.
In Kuma special Group kikeso wanda za'a gama Part two a maƙo biyu, to Kiyi min
transfer'n ɗin 1k a susuna na Jaiz bank.
0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki
ki turo min ta wannan number din da ta whatsapp 09097853276.
Banda VTU bana so in kinyi babu ruwana.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Ɗinshi, ta ɗan shafa, wani irin Yar-yar haka tsikar jikinshi
ta mimmiƙe a take wani abu yaji yana game jikinshi.
Ita kuwa ba tare da ta fahimci ina ta taɓa ba, ta kuma yi sama da hannun hakan yasa
yaji.
Kamar tana mishi wani abune da zai iya tafiya da numfashin sa.
A hankali yace.
"Ha'ahhhhsshh".
Da sauri ta juyo lokacin kuma hannunta ya isa kan gunshin.
Zaro snglet ɗin tayi ta gaba.
Kana ta tura hannunta ta baya ta jawo, ta fito dashi, tare dasa hannunta biyu ta
ɗagoshi tayi sama dashi.
Karo na forko kenan da taga surar jikinshi ziraran miraran tana cikin haiyacinta.
Domin wacca ranar da har ta riƙe baki robar wondonshi bata cikin haiyacinta.
Cikin wani irin yanayi ta zubawa faffaɗan kekyawan ƙirjinshi ido, wanda tattausan
gargasa tsilli-tsilli ya yi masa ƙawanya.
Shi kuwa sunkuyowa yayi ya cire gajeren wondon ya rage dagashi sai boxes.
Ya fara sakarwa kanshi ruwan ɗumi ya kori duk ƙarnin kana ya fara sa sabulu.
Hularshi Royal blue da ratshin lemon green da black blue kaɗan kalanshi mai kyau.
Wasu takalma masu taushi da kyau Black blue, wani turare ya fesa mai ɗan karen
daɗin shaƙa.
Tea ta haɗa mishi kana ta miƙo mishi amsa yayi tare da cewa.
"Jazakallahu khairan". Tea ɗin ya kurba ba tare da yaci komaiba.
Ita kuwa a hankali ta kifa ƙirjinta kan, table ɗin tare da rumtse idanunta.
Murya can ƙasa tace.
"Amin".
Ido ya zuba mata, har saida ya shanye rabin kofin.
Sannan ya fara cin naman.
Ido ya lumshe jin ɗanɗanon naman ya ratsa mishi jijiyoyin baki, yawunshi sun
tsinke.
Yana kallonta yana ci, har saida ya cinye na plate ɗin data zuba mishi tas, kana ya
shanye tea ɗin gyatsa yayi tare da cewa.
"Alhamdulillah".
Miƙa wa yayi ya nufi wurin washing hand Baby, wonke hannunshi yayi kana ya kuskure
bakinshi.
Zuwa lokacin har an kira sallan azahar ana gab da shiga Masallacin.
Kitchen ta shiga.
Nan ta samu Ummi da Saratu suna ta aikin suya
Larai kuma tana can tanayi musu nasun.
A hankali tace.
"Ummi kawo in karbeki jekiyi salla kinga har lokacin ya tafi".
A hankali tace.
"Zan iya jekiyi salla".
Tana fitowa tasa wata tattausan atampa, riga da siket, kalarta orange mai kyau sai
rashin yellow-yellow kaɗan a ciki.
Batayi wata kolliya ba, amman tayi kyau sosai kalar kayan yazo kusan iri ɗaya da
kalan fatarta,
ɗinkin ɗan ɗagos.
Ɗaurin ɗankwali mai sauƙin tayi.
Kana ta fesa turare.
Da sauri ta konta jin cikin ya murɗa ko mayafin bata yafaba.
Gariyar jikinshi ya zare ya saƙala cikin durowa, kana ya cire rigarma ya saƙala.
Hakama dogon Wondon da hularshi.
A hankali tace.
"Yah Sheykh cikina marata ciwofa".
Jawota jikinshi ya kontar da ita, kana ya juyata rigingine.
Hannunshi yasa kan cikinta.
A hankali ya ture rigarta sama kaɗan.
kana yayi ƙasa da siket ɗin.
A hankali yake shafa mararta-ta yanayi yana ɗan lallatse wurin da danneshi.
Shiru tayi sabida tanajin daɗin yadda yake matan.
A hankali ya ɗan manna bakinshi kan goshinta.
Kiss ya manna mata tare da cewa.
"Na sani ai baki da lfy, ɓoye min kikeyi. Sannu".
Kanta ta gyaɗa tare da lumshe ido.
Cikin sanyi tayi bacci tare dasa hannunta kan sajenshi lokacin data juyo ta konta a
rigingine.
Umaymah kuwa tunda safe tayi mgn da AYSHA data kirata tayi mata barka da salla.
Wayarshi ya ɗauka Haroon ya fara kira, sukayi hira kana ya kira Ibrahim.
Sauƙowa tayi tana kallon jikinta, dasa hannun ta shafa bayanta dai-dai mazaunanta.
juyowa tayi cikin tsarguwa irin ta macen da takejin alamun jikinta ya ɓaci.
Ganin ta tsaya ne ya sashi kwaɓe fuskarshi tare da nuna mata hanyar bathroom nashi
yana cewa.
"Kiyi sauri ki shiga kada ki samin najasa a tsarkakken ɗakina".
Hannu tasa ta tattare bakin siket ɗin kana ta nufi ban ɗakin.
Sake leƙowan da tayine bayan tayi wonka, taga ya ajiye mata kaya kuma ya juya ya
tafi.
Bathroom ɗin ta koma ta wonke wanda ta ciren ta shanyasu a cikin, kana ta fito.
Gaban dreesing mirror ta tsaya, turaren shi ta fesa, kana ta juya ta fito.
Hanyar fita ta nufa, shi kuwa yana tsaye ta sameshi da alamun wani wurin ya nufa,
har taje bakin ƙofa yace.
"Zo".
Ɗan juyowa tayi ta kalleshi ganin kamar bashine yayi mgnarba, yasa ta juya ta nufi
hanyar fita.
"Zo". Ya kuma cewa.
A hankali ta juyo, ta nufi inda yake gabanshi ta ɗan tsaya.
Kanta a sunkuye.
"Waya baki izinin samin turarena?".
Da sauri ta ɗan kalleshi tare da girgiza kai alalum a a.
Fuskar shi ya tsuke tare da cewa.
"Ƙarya nayi miki kenan".
Still kanta ta jujjuya, shi kuwa kallonta yayi sama da ƙasa ya kalli iya tsawonta
da ɗan jikinta da wuraren da sukafi abki a jikinta welcome and bay-bay ɗinta.
"Baki da turaren ne?".
"Inada shi".
Da ido ya rakata, tana fita shi kuma ya buɗe ƙofar da zata sadashi da Garden ɗin da
ke bayan sashin nasa.
Washe gari kuma ranar suyan jan nama, sosai Aysha ta tsaya kan aikin, dan cikinta
yabar ciwon nanda nan sukayi aikinsu suka gama.
Shi kuwa wayarshi ya zaro yabi bayan kiranda Haroon yaketa mishi.
Wonkanma ta shiga, ta fitowa tasa ɗaya daga cikin dogayen rigunan da suka turo
mata.
Yau kwana goma da yin salla ya kama saura kwana sha biyar auren Haroon da Jannart
ƙanwar Juwairiyya.
Tako ina shirye-shiryen biki ya kankama.
Washe gari kuwa su Aunty Hafsat da ahlinta duk suka zo.
Bayan sauƙansu da wasu ƴan daƙiƙu, aka buɗe jirgin, kana aka fara fita, daki-daki.
Kasan cewar Ummi da Jamil na ta bakin ƙofar sune suka fara fita.
Sheykh Jabeer da Aysha kuwa suna can VIP Side. Hakan yasa kusan sune ƙarshen-
ƙarshen fitowa.
A hankali yake taku cikin nitsuwa da kamala ta nitsastsun malamai magada annabawa.
A hankali ya saƙo ƙafarsa kan step ɗin forko na farfin jirgin.
ido ya lumshe tare da buɗesu yana son jihar Tsinako so mai tarin yawa sabida,
yanada jigo shaƙiƙai masu sonshi fiye da yadda suke son kansu.
Su Umaymah, Haroon, ga ƙarinsu Aunty Hafsat, da Aunty Rahma, da ahlinsu.
Hannunshi yasa ya tattare bakin faffaɗan al'kyabbar jikinshi mai masifar kyau da
taushi tare da sheƙi.
Yanayin garin da ɗan hadari, ko ina yayi lib, garin yayi duhu yayi baƙi mai kyau,
gajumare masu duhu sunyisa sararin samaniya ƙawanya.
Ga wasu kyawawan ciyawi kore shar da suka malale can baya kaɗan, iska mai sanyi ke
busowa tana ratsa jiki da jinin mutanen dake wurin.
A hankali take biye dashi a baya inda ya taka ƙafarsa ya cire nan take taka tata
ƙafar.
Tayi shigar larabawa tayi masifar kyau, kasan cewar tasa Niƙabi baka iya ganin
komai sai fararen idanunta da take ɗan jujjuyawa.
Suna sauƙa gefen jirgin kaɗan baifi taku bakwai sukayi ba, suka isa gaban wata
tsaleliyar mota fara ƙal mai sheƙin sabunta, ganin dogarai guda biyu a gefe da
gefen motar sanye da jajayen kaya da surkin kore, sai tabka-tabkan rawuna, ne ya
tabbatar mata su akazo ɗauka.
Shi kuwa tafin hannunshi ta haɗe da nata ya sarƙafe yatsunshi cikin nata.
Wasu dattawane suma sanye da kaya da rawuna amman su ba shigar dogarai sukayi ba,
bisa alama suma, sunada ƴar saurata.
A hankali suka nufi can yayinda Wambai kuma da Malam Liman suka kama hanyar tafiya
dan motarsu na can woje.
Shi kuwa Sheykh suna isa ya ɗan ja da baya tare da sakin hannunta, ya nuna mata
hanyar shiga da hannunshi.
A nitse ta rusuna kana ta shiga.
Bayan ta shiga ne, ta gyara zamanta tare da lumshe idonta sabida wani irin
masifeffen ƙamshi da sanyi da sukayi mata sannu da zuwa a lokaci ɗaya.
Gyara zamanta tayi ganin yana shigowa, can gefe ta matsa,
shi kuwa yana shiga ya zauna, da sauri dogarin dake gefenshi ya kamo bakin
al'kyabbar jikinshi ya samishi ita, ta ciki. Sannan ya maida ƙofar ya rufe.
Su kuwa dogaran suka fara bin motar a hankali, har ta gama juya kanta, ta dai-dai-
ta.
Sannan suka fara sauri yadda tafiyarsu zaiyi dai-dai dana motar dake tafiya a
hankali.
A haka suka nufi masarautar Tsinako. Cikin mota da Sheykh da Aysha suke kuwa,
waya Aysha keyi bisa alama da wata ƴar uwarta ce.
sabida yaga tarin farin ciki a fuskarta.
A hankali ta ɗan juyo ta kalleshi lokacin da Junainah tace.
"Adda Shatu ina mijin naki baki taɓa bashi waya mun gaisa ba, ko bakice mishi
kinada ƙanwaba?".
Da sauri ta ɗan janye idonta tare da cewa.
"Gashi nan, na gaya mishi mana".
Da sauri Junainah tace.
"Ayyah Addana dan Allah bashi wayar."
Juyowa ta kumayi ta kalleshi cikin raɗa dayin ƙasa da murya tace.
"Junainah shi miskiline, yayi fuskar bosawa, baya dariya baya son mutane, kada ki
damu dashi badai gani kina gaisawa da yar uwarki ba, mai ruwanki da wani can
bare".
Da sauri ta juyo ta kalleshi, jin yasa hannunshi ya zare wayar a kunnenta.
Ido ta zuba mishi ganin ya manna wayar a kunnenshi.
Ita kuwa Junainah baki ta tura tare da cewa.
"A a Adda Shatu, shina ɗan uwanane, tunda yana tare dake yar uwata. Kuma ma Bappa
yacemin da baki da lfy shi yake miki mgnin har kika samu lfy, Ni dai ko yayi fuskar
bosawa bashi mu gaisa ina dai ba dukana zaiyiba".
Wani irin bugawa da ƙarfi zuciyarshi tayi jin sautin amon Muryar yarinyar tamkar
sautin amon da bazai taɓa mancewa a duniya ba.
hakane yasa yayi shiru yana jin muryarta na dukan dodon kunnenshi da zuciyarshi,
jin tayi shirune ya sashi yin sassauƙan numfashin tare da cewa.
"Ƙarya takeyi miki Baby sherri take min.
Ni Bana fuskar bosawa, kuma ina son mutane sabida Allah da kanshi yace.
"Walaƙat karram'na bani Adam.
Toni waye da zanƙi mutane, bazan dakekiba kinji ko".
Ya ƙarishe mgnar yana kallonta tare da tsuke fuskarsa ya ƙanƙance idanunsa ya tsura
mata su cikin nata, yana mai son ganin iya tsaurin idonta.
Ita kuwa Aysha da sauri ta janye ƙwayar idanunta Allah ya sani batayi zato ko
tsammanin zaiji abinda ta faɗa cikin raɗaba.
Towai shi wanne irin kunnene dashi a rayuwarsa.
Dai-dai lokacin kuma motar su ta isa bakin farfajiyar shiga Big Part ɗin Umaymah,
parking akayi.
hakama motar Ummi da Jamil.
bin wayar yayi da ido yanajin wani abu na musamman a zuciyarshi.
Ita kuwa Aysha da sauri tasa hannun ta, zata buɗe marfin motar ganin Umaymah,
Hibba, Aunty Hafsat da wasu ƴan mata da samari ƴan saffan-saffa kyawawa masu suffar
larabawa sun fito daga wata babbar ƙofar suna tako wani babban steps masu faɗi dake
jikin barandar wurin.
A hankali yasa hannunshin ya kamo nata, jawota yayi kusa dashi tare da ɗan juyawa
ya fuskanceta da kyau fuskarshi ya haɗe tare da cewa.
"Nine mai fuskar bosawa ko? Ina zaune a gabana kikemin sherri da ƙazafi. Nine bana
son mutane ko wato bana dariya".
Bakinta ta turo ta cinnnashi sama.
Idonshi ya tsurawa tattausan red lips ɗinta masu masifar taushi sai sheƙi sukeyi.
mui-mui tayi da bakin alamun zatayi tsiwar Tata.
Cikin murza bakin tace.
"To kanayin dariyar ne? Ban taɓa ganin k..!"
wani irin zaro ido tayi da ƙarfi cike da bugawar zuciya.
Lokacin data buɗa lips ɗin ta tare da rabasu biyu zata furta kalmar K.
Da sauri ya lumshe idonshi tare da kusanto da fuskarshi kan tata manne gishinsu
wuri ɗaya,
tattausan lip ɗinshi na na sama yasa cikin bakin ta, tare da kamo lip ɗinta na
ƙasa, yasa cikin bakinshi ya zama nashi na sama yana cikin bakinta.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Idonshi ya lumshe jin fatar idanun sun mishi nauyi.
Wani irin abu yakeji yana yawo a dukka cikin jininshi yana zaga jikinshi, manne
lips ɗinshi da nata yayi, suka haɗe tamkar mayen ƙarfe.
Ita kuwa Aysha wani irin tsuma jikinta keyi tare da miƙewar tsikar jikinta, a
lokaci ɗaya taji wani irin masifeffen mamaki, tsoro, kaɗuwa, domin abun yazo mata a
baka-ta-tam ba zato ba tsammanin hakan daga gareshi domin bai taɓa gwada yin
hakanba koda a kamace ne.
Jin yadda yayiwa lip ɗin ta wani irin lasa da kuma tsotseshi tamkar ya samu tom-tom
ne yasata.
Yin yunƙuri da kiciniyar ƙwace kanta.
Ronƙofawa yayi kanta da kyau jin zata kawo mishi wargi.
Nauyin ƙirjinshi ya sakar mata ya danne nata ƙirjin da ƙirjinshi, kana ya buɗa
al'kyabbar shi, ya rufesu ruf, wani irin numfarfashi yake fesarwa da sauƙewa a
jere-a-jere.
Cib tayi jin yadda ya mata ƙawanya da jikinshi kana ya sakar mata nauyinshi da
yimata garkuwa da al'kyabbar jikinshi.
Buɗe idonta tayi ta zubasu kan kyakkyawan fuskarshi, da take yalwace da.
Hasken addini, ta ƙawatu da kyawun sura da hali da nagartacen haiba da imani.
Gashin girarsa ta zubawa ido,
tana kallo tare da sajenshi.
a hankali ta shaƙi ƙamshin turaren OudKareem dake tashi a jikinsa.
meda idonta tayi ta lumshe da sauri ganin Umaymah ta iso har gaban motar kusa da
ƙofarsu.
Mutsu-mutsu ta farayi.
Sam ta kasa zillewa.
Hakane yasa ta ɗago hannayenta, tasa bisa fuskarshi ta tallabe gefen hagu da
damanshi ya zama tafin hannunta na kan sajenshi duka biyu.
A hankali ya buɗe kyawawan idanunshi ya zubasu cikin nata.
Da sauri ta janye nata, kanshi ya fara janyewa still dai yana liƙe da lip ɗinta kan
harshensa.
da sauri ta turo kanta jin kamar zai tsinke mata shi.
Ɗouhh haka ya saki mata wani sauti mai kashe jiki da zuciya cikin kunnenta lokacin
daya saki laɓɓan nata.
Da sauri tasa tafin hannunta tana fifita lips ɗin tare dayin rau-rau da ido tace.
"Zafi! zafi!! Zafeeeh!!!." Hannunshi yasa ya kama tsinin hancinta da yatsu biyu
kana ya ƙanƙance idanunsa, cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace.
"In kika sake murguɗa min bakin, haka zan miki. In kuma kika sake yimin sherri ko
ƙazafi tsinke bakin zanyi".
cikin kwaɓe fuska tana fifita laɓɓan tace.
"Ka tsinke min baki kamar maye".
Kafaɗunshi ya buɗa tare da ɗagasu sama ya taɓe baki kana yace.
"Mayen ne ai ni. In na tsinkasu haɗiyesu zanyi sai kije in sa miki na Aku kinji
daɗin yin surutu da kyau".
Ya ƙareshe mgnar yana janye al'kyabbarshi daga jikinta yana gyara shi.
Hannunshi yasa ya jawo niƙabinta daya ɗage ya rufe fuskarta tare da cewa.
"Ki rufe fuskarki kar Hibba tayi miki dariya tace kin zama mai dogon baki dengin
jaɓa".
Yana faɗin haka yasa hannunshi ya buɗe marfin motar tare da saƙo ƙafarshi ta dama
waje.
Wani irin murmushi mai cike da tarin.
So, ƙauna, shaƙuwa, tausayi, da kulawa. Umaymah tayi mishi.
Hakama Aunty Hafsat.
Umaymah kuwa murmushi tayi cikin tsananin jin daɗin ganinsu take kallonsu cike da
so da kulawa tare da cewa.
"Jazlaan naji daɗin ganinku".
Murmushi yayi tare da cewa.
"Muma haka".
Sai kuma ya juyo da sauri ya kalli Haroon da Ibrahim da suka fito can gaban motar
bisa alamu duk Ibrahim ne yaja motar.
Haroon kuwa yana gefen mai zaman banza.
Cikin dariyar tsiya Haroon ya matsoshi tare da ruggumeshi ta gefe, dan su Umaymah
duk sun sakeshi sun koma kan Aysha.
Cikin tsiya yace.
"Ur welcome Mr Jabeer Ustazu ƙalilan iya shege kasiran".
wani irin tsare fuska da gira Sheykh yayi tare da watsa Haroon kallon. "Hegen
munafurcin sa ido".
Ya faɗa tare da Ruggume Haroon da ƙarfi yadda zaiji zafi.
Da sauri Haroon yasa ƴar ƙara tare da cewa.
"Wayyo Aunty Hafsat zai karyan baya in rasa na amarci".
Dariya sukayi dukansu.
Shi kuwa Sheykh ture Haroon yayi yana mamakin subutar baki irin na Haroon, kwaffa
yayi tare da Ruggume Ibrahim murmushi Ibrahim yayi tare da cewa.
"Barka da zuwa Garkuwan Masarautar Joɗa".
Shima murmushi yayi tare da cewa.
"Barka da zuwa, magajin masarautar Leddi julɓe".
Da sauri ta juyo ganin wata kekyawar budurwa kamar Hibba ta gane Azeema ce yar
Aunty Hafsat.
cikin bagwariyar Hausa Azeema tace.
"Wato mu bana musamman bane ko Aunty".
Da sauri ta jawo hannun Azeema ta haɗa su ta ruggume.
Sheykh kuwa sake Ibrahim yayi ya kalli Sadiq da Abdul-azeez ya shafa kan ƴan
matasan.
Wani babban falo mai zaman kanshi wanda yake ɗauke da lumtsuma-luntsuman kujeru set
biyu da Dinning table a can babban Dinning area da ƙaton fili a tsakiyar falon.
Suka zauna.
Su Hibba da Azeema sun sa Aysha a gaba.
Umaymah da Aunty Hafsat da kansu suka rinƙa kawo musu abubuwan ci da sha.
Ita kuwa Aunty Kubra miƙewa tayi tare da kamo, hannun Aysha.
"Zo nan". Tace tare suka fita Hibba na biye dasu a baya.
Juyowa tayi ta kalli Hibba tare da cewa.
"Jeki kira min Hafsat kice ina ɗakin can".
Da sauri Hibba tace to, kana ta juya taje falo.
Ta kira Aunty Hafsat kamar yadda Aunty Kubra ta umarceta.
Haroon da Ibrahim da Sheykh kuwa miƙewa sukayi suka nufi wanni babban part dake
bayan na Umaymah wanda yake da yalwan ɗakuna babban falo sai 3 bedroom sai ƙaramin
falo.
Nan suka nufa, wanda akwai wani a gefenshi kuma nanne Haroon zai tare da Amaryarshi
Jannart.
Hunnu sukayi ta bawa juna suna gaisawa cike da fara'a sukeyiwa Sheykh tsiyar yayi
auren sirri wato dan baya son suje susha rawa ko.
Murmushi yayi tare da cewa.
"Mazarai sarakunan rawa yanzu ai kun samu wurin rawan ko?".
Dariya sukayi.
Wani Shadda lace red color sai ratsin white blue a jiki wanda kamar zanen bakan
gizo ta saka doguwar rigace
Ta zauna a jikinta ras, tayi masifar kyau, bata wani yi kolliyar azo a ganiba.
Gyalen shi farine ta yafa, bayan ta murza ɗaurin ɗan kwalinta.
Suna tsara tafiyarsu da za'ayi gobe jumma'a da hantsi, zuwa Leddi julɓe.
Da yamma ayi kamu jibi a asabar ɗaura aure da hantsi sannan su dawo da amarya da
daren ranar kuwa ayi walimar washe gari Lahadi kuma ranar wuni ce ayi fansan ido da
yamma, da dare kuma ayi shagalin mother's day.
Duk yadda sukaso ayi bidi'a da yawa, Sheykh ya karya musu logo daya samu Ibrahim da
Abbansu Haroon da kawunshi Baban Aunty Juwairiyya dasu Ibrahim da amarya Jannart
ɗin.
Ya dai tsara yadda yaga dama a bikin.
Haroon kamar ya rinka ihu.
In ya kufula sai Sheykh ya koma gefe yana kallonsa yana taɓe mishi baki.
Shi da Ibrahim dama su sunce sai jibi zasuje asabar zasu sammaka da tawagarsu zuwa
ɗaurin aure da ɗaukan amarya.
Washe gari ranar Jumma'a da hantsi jirginsu Safiyya, Hibba, Aysha, Azeema, Aunty
Kubra, da wasu ƙawayen Umaymah da ƙannen baban Haroon jirgisun ya isa birnin
Jalaluddin.
Sheykh kuwa shi tunda sukazo idonshi ma bai sake ganin Aysha, duk da tana ɗan faɗo
mishi a rai lokaci zuwa lokaci sai dai baya bin ta kanta.
Safiyya ce ta zaro wayarta ta kira Aunty Rahama tace mata sun isofa.
Aunty Rahma kuwa dake tsuma Jannart da kayan gyara na al'farma Juwairiyya da Jazrah
da Saddiƙa na gefenta.
Da sauri tace.
"Gani nan zuwa yanzu kuwa, Safiyya".
A can Side ɗin Sitti kuwa, Bayan sun zauna Sitti tasa hadimanta sun kawo musu abin
ci dana sha.
Sunaci suna hira.
Ita kuwa Aysha Ishma ƴar Aunty Rahma dake bacci kan gadon Sitti ta zubawa ido.
Duk da bata ganin fuskar yarinyar gaba ɗaya amman ta hango wani irin masifeffen
kama da takeyi mata da Junainah.
Shiyasa gaba ɗaya hankalinta na kan yarinyar.
Suna shigowa Aunty Rahma ta tsaya tana kallonsu cikin sakin fuska tace.
"To yau duk kamar takuma ta zama ɗaya ina surkar tawa".
Sitti ce ta kalleta cikin son yar autar tata tace.
"Gata nan a gabanki".
Ta ƙarashe mgnar tana nuna mata Aysha dake zaune tana fuskantar gado.
Ɗan juyowa Aysha tayi da murmushi a fuskarta.
Da sauri ta juyo gaba ɗayanta tana kallon Aunty Rahma cike da mamakin tsananin
kamarta da Ummeynta, hatta muryarsu iri ɗaya.
A can Tsinako kuwa, gaba ɗaya al'ummar masarautar Tsinako da baƙi abokan Abbansu
Haroon dana kakansu Sarki.
Da kuma baƙi na nesa dana kusa duk an kwana cikin shirin, tafiya ɗaurin auren.
Masu tafiya a jirgi ƙarfe tara jirginsu zai tashi.
Masu tafiya a motoci kuma sammako zasuyi.
Sabida sha ɗaya na safe za'a ɗaura auren.
Haka kuwa akayi washe gari da safe masarautar Jalaluddin, ta fara amsar baƙi tako
wani saƙo na ƙasar Nigeria.
Fadar masarautar dama farfajiyar ta cika tayi tab da baƙi da ƴan gari, tako ina
halarta mutane keyi.
Karfe sha ɗaya dai-dai na safe taron al'ummar musulmi suka shaida ɗaurin auren
Haroon da Jannart.
Bayan an ɗan wawwatse mutane duk sun kama hanyar komawa inda suka fito.
Sai Abokan ango da zasu ɗauki ƙawayen Amarya da wasu yan uwa.
Dan amarya dasu Aunty Juwairiyya da Jazrah da Aunty Rahma Ishma da ƙannen mamansu
Jannart duk sun tafi a jirgi, da ango.
Safiyyah da Aysha da Azeema da Hibba ne kaɗai suka rage.
Dan Safiyyah ce ta hana Aysha tafiya dasu Auntyr Rahma tace, ita tare zasu tafi.
Haka kuma Sitti ma tace haka yasa koda suke ribibin tafiya ita tana bacci a ɗakin
Sitti bisa gadon mulkinta, dan kwanan da sukayi ba bacci yasa duk suna cike da
bacci.
Ibrahim da Sheykh kuwa sune suka tsaya da wasu abokan Haroon biyu, sai sunga duk
mai buƙatar zuwa ta tafi.
Ƙarfe sha biyu dai-dai Sheykh Jabeer da Ibrahim da Munnir da Mansur abokan Haroon
Suka shigo babban falon Sitti.
A nan suka samu Jalal da ya Jafar da Ammar ƙanin Aunty Juwairiyya da Ibrahim wanda
shine yayan Jannart.
Sai kuma Goggo Mairo ƙanwar Jadda da kuma sauran yaran Jadda wanda kishiyoyin Sitti
suka haifa.
Safiyyah na ganin shigowarsu ta miƙe ta nufi Dinning area fridge ta buɗe ta haɗo
musu ya'yan itatuwa masu sanyi, ta gyara kana ta kawo musu.
Kalan kayan sun taimaka kwarai wurin burgewa, dark red wine mai masifar kyau, sai
ratsin zare Royal blue mai azabar kyau da sheƙi da aka zubashi suffar zanen ɗawisu.
A hankali ta miƙa tare da juyawa ta nufi ƙofar tana ƙoƙarin warware ɗan kwalinta.
Isowarta bakin ƙofar yayi dai-dai da lokacin ɗaya kuma ɗan buga ƙofar.
Hakan yasa bata gama warware ɗan kwalinba tasa hannu ta buɗe ƙofar dan a zatonta
Sitti ce ko Safiyyah.
Tana buɗe ƙofar sai ta ɗan koma da baya, haka yasa bata ganshi ba.
Bai ganta ba.
Ita kuwa Aysha, wani irin sassanyan numfashi ta sauƙe a hankali jin daddaɗan
ƙamshin turaren jikinshi.
A hankali ta zubawa bayanshi idanu tun daga kan dudduniyar farar kekyawar ƙafarshi,
har zuwa kan tattausan suman dake kwance lib a ƙeyanshi.
Kasan cewar da yasa hiramin yau yayi irin siririn sakun nanne ya tattare gefe da
gefen hiramin.
Taku uku yayi ana huɗu ya tsaya cak, ba tare da ya ɗago kanshi ba ko ya juyoba,
yace.
"Wannan kallon fa?".
Cikin tsananin mamaki da tsoron al'amarin Sheykh tayi saurin yin ƙasa da kanta.
Shi kuwa Sheykh a hankali ya ɗago kanshi, ya dire idanunshi kan faffaɗan mafubin
daya hasko mishi ita ras a ciki.
Shigarta surarta yanayin tsayuwarta da yadda take wasa da yatsun hannunta da kuma
sumanta dake zube a kafaɗunta sunyi masifar jirkita mishi jiki da jini da kwanya.
Ita kuwa Aysha, Koda tayi ƙasa da kanta digadigin sawunshi ta zubawa ido.
Shi kuwa Sheykh a hankali yaja wani nannauyan numfashi ya sauƙe a hankali.
Tana isowa gab dashi, da nufin zata wuce da sauri ta rumtse idanunta.
jin ya...
Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k a mako biyi huɗu ake gama Part one da
two. Normal group Kuma 300 a mako takwas za'a gama Part one da two. Idan kina
buƙatar special Group kimin TRANSFER ɗin 1k ta asusuna na Jaiz bank 0005388578 Jaiz
bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta
wannan number da nakeyin whatsApp da ita 09097853276. In kuma Normal group kikeso
na ɗari ukun, shima kiyi min TRANSFER ta ASUSUNA na Jaiz din in baki da halin
turowa ta banki to ki sayi katin Mtn na ɗari uku ki copy numbers ɗin ki turo min ta
WhatsApp 09097853276. BANA SON VTU KADA KIYI MIN TRANSFER'N DIN KATI BANA SO.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Yasa ƙafarshi ya ɗan taɗe mata ƙafa.
Da sauri ta rumtse idanunta tare dasa hannunta ta kamo nashi ta riƙe gam.
Haka yasa bata ida faɗuwar da ta kusa yiba.
Shi kuwa Sheykh fuskarshi ya tsuke tare da sa hannunshi ɗaya ya ɓamɓare hannunta
dake ƙamƙame da nashi, kana ya ɗan ture ta.
Da sauri ta kuma riƙo hannunshi jin tayi gefe zata faɗi.
Wani irin ɗan ihun tsoro tasa, jin ta tafi shi kuma ya biyota,
da sauri ta rumtse idanunta jira kawai takeyi taji kanta ya raɗu da ƙasa, sabida
tsoro yasa tama mance ta gefen gado take.
Jin ta faɗa kan tattausan katifar gadon Sittine yasa tayi wani irin dogon ajiyan
zuciya.
Sai kuma ta buɗe idonta da sauri jin ya faɗo jikinta.
Da sauri ta kuma maida idon ta rufe ganin yadda sukeda kusanci.
Fuskarshi na kan fuskarta, hancinshi na gogan mata gemunshi na bisa haɓarta,
goshinsa na kan nata, hakan yasa data buɗe idon nata sukayi kiciɓis da nashi idanun
masu kwarjini.
Cikin jan numfashin tace.
"Wayyo Allah na nauyi ƙirjina zai fashe,
Babba da kai zaka fasamin ƙirji".
Ido ya zubawa lips ɗinta yana ganin yadda take motsasu, sai sheƙi sukeyi.
Haka nan yaji yana kusanto da bakinshi ga nata,
da sauri kuma ya maida kanshi tsakankanin wuyanta da kafaɗarta, ya cusa hancinshi
cikin tattausan suman kanta da ya baje a kafaɗun nata,
wani irin sassanyan numfashi ya zuƙa tare da ƙamshin gashin kanta da jikinta,
wani irin Yar-yar yaji tsikar jikinshi na zubawa suna miƙewa tsaye.
hannunshi ya cusa tsakanin bayanta da katifar, ya ruggumeta gam-gam a jikinshi.
Shiru tayi tana jin yadda yaketa sunsunar wuyanta yana ƙara matseta tare dasa
harshensa yana ɗan lasar fatan wuyan nata.
Tattausan sajenshi na gogar haɓarta, haka yasa tsikar jikinta zubawa.
A hankali ta buɗe idonta ta zubasu kan sajen nashi dake kwance lib-lib tamkar
ciyawar dake samun yabanyar safe da yamma.
sai sheƙi yakeyi da ƙamshi,
da sauri ta ɗan maƙe kafaɗarta jin yadda ya manna hancinsa da bakinshi ya manna
mata wani irin sihirtaccen kiss mai masifar ratsa jiki da zuciya.
Sosai take jin nauyinshi sabida duk jikinshi ya sake gaba ɗaya nauyinshi ya
sakarmata.
Haka yasa tasa tattausan tafin hannunta ta tallabe gefe da gefen fuskarshi cikin
jan numfashin tace.
"Ƙirjina kayi nauyi na tuba sauƙa".
Ƙara matseta yayi a jikinshi kana ya maida bakinshi cikin kunnenta cikin dafeffiyar
murya yace.
"Waya ce ki jawoni jikin naki?
Kuma da izinin waya kika baro Tsinako kika zo nan?".
Cikin fidda nishi tace.
"Ni ba jawoka nayiba na riƙeka ne dan kar in faɗi.
Zuwa nan kuma ai Umaymah ce tace inzo".
ƙara manna ƙirjinshi da nata yayi sannan yace.
"Na'am wato Umaymah ce Allah yace kada ki fita in ba izinin ta?".
Cikin cinna ɗan bakinta sama tace.
"To ba Mamanka bace".
kanshi ya maido ya haɗe fuskarshi da tata, on expected taji yasa bakinshi kan nata.
Lips ɗin ta na ƙasa ya kama da fararen haƙoranshi na gaba ya ɗan ciza ka ɗan.
da sauri tayi zillo tare da buɗe bakinta zatayi ihu, hakan ya bashi damar lalumar
tattausan harshenta yayi mata wani irin masifeffen tsotsa mai gigitarwa.
Ta kasa gane a zahirine ko a mafarki, wani irin kiss yake mata mai masifar ratsa
jiki da zuciya.
Tana gaza nazari ko tunanin gane Sheykh wanne iriyar halittace shi a cikin halittun
bani Adam komai nashi special ne.
Duk da babu wani ɗan adam daya taɓa sumbatarta tanada tabbacin ba ko wani namiji ya
iya irin wannan zazzafan sumbatar Ustazan nan ba.
A hankali tasa tafin hannunta bisa wuyanshi yatsunta ta cusa cikin sumar ƙeyarshi
mai sulɓi.
Shi kuwa Sheykh wani irin kanainaye harshenta yayi da nashi ya naɗe nata cikin
nashi.
A hankali ya fara zaro nashi cikin nata, wanda haka yasa taji wani abu na mata.
Zir, zir, zir a cikin dukkan sasan jikinta, cikin baƙon yanayin daya cusata tayi
wani irin juya harshenta cikin bakinshi ta lalumo harshenshi ta riƙe ƙam ta fara
mishi wani irin shan tom-tom har tana bada wani sautin Douh.
Wani irin tsuma da karkarwa jikinshi ya farayi tamkar mazari, hannunshi ɗaya ya
zaro ya tallabo kanta da kyau.
Dai-dai lokacin kuma Sitti ta fito daga falon Jadda tazo falonta, nan ta samu su
Goggo Mairo duk sun tafi sai Ibrahim da Safiyyah da ƙannen iyayensu.
So bayan sun gaisa da Ibrahim ne take tambayar.
"Ibrahima ina Jazlaan ban ganshi ba tunda kukazo, bai shigoba, ga can jadda ma yace
kuje yana nemanku".
Shi dai Ibrahim murmushi kawai yayi yaci gaba da wasa da yaronshi.
Safiyyah ce tace.
"Yana bedroom ɗinki tun ɗazu ma shi muke jira duk kowa ya tafi saura mu.
Su Azeema ma sun tafi da abokan Ya Haroon".
Da sauri ta miƙe ta nufi special Side ɗinta kai saye bakin ƙofar Bedroom ɗinta ta
nufa.
Sitti kuwa tana shigowa ganinshi tsaye yana murmushi yasata isowa gareshi
ruggumeshi tayi cikin tsananin jin daɗi tace.
"Masha Allah. Marhababika ya Habibi, ana Uhubbuk".
Murmushi yayi tare da janye jikinshi gareta kana yace.
"Ana uh hibbuki hubban azeem ya Sitti".
Hannunta tasa ta shafa kansa fuska cike da annurin ganin jika mafi soyuwa a gareta
tace.
"Jazlaan me zan kawo maka? me zakaci? me kake da buƙata?".
Murmushi ya kumayi kana ya zauna bisa kujerar sarautar dage gefenshi tare da cewa.
"Sitti na samu komai".
Sai kuma ya ɗan kalli Aysha ta wutsiyar idonshi.
Har yanzu jikinta na tsuma.
Safiyyah ce ta shigo da sallama tare da cewa.
"Ya Sheykh mu tafi darefa nayi".
Kai ya gyaɗa mata alamar to.
Ita kuwa juyowa tayi ta kalli Aysha tare da cewa.
"Kin gama shiryawa ko".
Itama kai ta gyaɗa mata.
har ta buɗi baki zata kuma yin mgna sai tayi shiru jin Sitti na cewa.
"Yauwa to kuzo taso muje Jadda na son ganinku mu tafi ko".
Ta faɗa tana miƙewa tsaye.
Safiyyah ce ta fara binta a baya kana Sheykh.
Har sunje bakin ƙofar fita ya ɗan juyo ya kalleta a fakaice.
Mayafinta take yafawa tare da biyo bayansu.
A falon suka samu Ibrahim, nan ya miƙe yabi bayansu.
Shi kaɗai yake zaune a falon nashi dan ya bar fada yace zai gana da jikokinsa.
Cikin murmushi mai cike da kamala da dattaku, yake kallonsu tare da cewa.
"Lale marhabin da jikokin Sitti da Jadda."
Ya ƙare mgnar yana miƙawa Sheykh da Ibrahim hannunshi, Sheykh ne ya riƙe hannunshi
na dama kana Ibrahim ya riƙe na hagu suka zauna suka sashi a tsakiya.
Safiyyah ce ta matso gefen mijinta ta zauna.
Ita kuwa Aysha a hankali ta rusuna zata zauna a gefe, da sauri Sitti tasa hannunta
ta kamo nata tare da cewa.
"Matso nan kusa zauna kusa da mijinki shine farin cikinmu.
Yau gamu Allah ya nuna mana matar Sheykh."
Ta ƙare mgnar tana ajiyeta kusa da Sheykh har jikinsu na gogar na juna.
Shiru cikin motar Ba maiyin mgn, Sai sautin Radio da suka kunna.
Jingine yake da kujerar yayi shiru, idonshi a lumshe sai lips ɗin shi da yake
motsawa alamun yana tasbihi kamar ko yaushe.
A ƙalla tafiyar awa ɗaya sukayi, kana suka fita jiharsu Jadda suka fara tafiya
cikin dajin jiharsu Haroon.
Suna shiga fadawan suka wuce masauƙinsu dan sai gobe zasu koma.
Su kuwa Sheykh da Ibrahim Side ɗin Abban Haroon Suka nufa sabida kiransu da yayi a
woya.
Wonka tayi kana ta kimtsa jikinta da kyau, kana ta fito ba kowa a ɗakin sai ɗan
Safiyyah dake bacci.
Akwatinta ta buɗe ta zaro wata doguwar riga mara nauyi ta zura.
Tana rufe akwatin Hibba da Aunty Rahma Suka shigo da Foodflaks a hannunsu.
Ishma biye dasu da plate and spoons.
Da sauri ta dawo ta zauna bisa cinyar Aysha kana su kuma suka fita.
Aunty Hafsat Maman Safiyyar kenan wacce suke kiranta da Mamma ce ta nufi ɗakin
Hibba tana cewa Safiyyah dake bayanta.
Yauwa zo ki kaiwa Jannart nata kayan da zatasa a walimar, gana Aysha kuma."
Ta ƙarishe mgnar tana tura ƙofar Bedroom ɗin Hibba.
"Kai Safiyyah wannan tsarabe-tsaraben naku na Nurses baya gaya muku gaskiya wasu
lokutan".
Mamma ta faɗa da iya kar gskyar ta.
Ita dai Safiyyah dariya tayi kana ta fara kiran Aysha.
Ita kuwa Aysha tun mgnar Mamma na forko ta farka daga baccin ta dai ci gaba da rufe
idonta ne kawai sabida karta katse musu hirarsu.
Tuni ƙawayen Umaymah manyan mata da matan abokan Abbansu Haroon matan sarakuna Da
ƴaƴan sarakuna duk anata kaisu wurin da aka tanada dan yin walimar.
Manyan mutane dattawa maza masu karamci da mutunci yan kasuwa da yan siyasa da
sarakuna duk sun cika maƙil a babban hall ɗin.
Katon hall ne wanda a ƙalla zai iya ɗaukar mutune dari takwas zuwa ɗari dubu ɗaya.
Sai can sama akayi wani ɗan dandamali wanda sai ka taka steps huɗu ana biyar zaka
hau.
Shine wuri na musamman wurin zaman malami.
Ƙasa kaɗan dashi kuma wani ƙawataccen table ne mai kujeru shida, inda nanne wurin
zaman angwaye da amare.
Can gefen inda malamin zai zaunama akwai ƙofar da ta nan zai shigo.
Tako ina ka cilla idonta haskene ras tamkar rana, wurin yayi kyau gwanin ban
sha'awa.
Gaba ɗaya wurin mata da mazan ya cika maƙil duk manya-manyan baƙin sun samu isowa.
Hatta Sarki Ahmadu da tawagarsa da Abbansu Haroon da tawagar abokanshi duk sun iso.
Hakama Umaymah da da mutanenta hakama Mamma ta iso da Hajia Mama da Ummi da Aunty
Juwairiyya da Hibba da Azeema.
A can gida kuwa, Ibrahim, Haroon Sheykh da ne tsaye a harabar farfajiyar Side
Umaymah, suna cikin wata iriyar fitinenneyar shiga mai masifar kyau da ban sha'awa.
Shigar fararen jallabiyar ƙirar Pakistan irin mai riga da wonɗonan ne kalar Sky
blue mai azabar kyau da taushi da sheƙi.
Sai wasu tattausan al'kyabbar farare ƙal tamkar madara, al'kyabbar sun irin mai
shara-sharan nanne haka ya bawa kolliyar tasu damar zama kamar adon sararin
samaniya.
Sai hiramin dake kansu ne ya banbanta na kan Haroon da Ibrahim farine tas.
Sheykh kuwa nashi farine sai ɗigo-ɗigon Sky blue, hakama takalminshi hafl cover
suma fararene sai ɗigon Sky blue.
Sai kekyawan zoben Daimond mai ɗigon Royal blue mai masifar kyau sai wal-wal
yakeyi.
To tace kana ta kalli Aysha dake cikin shigar doguwar riga mai masifar kyau da
tsada, rigar iri ɗaya ce da Tata data Jannart.
sai dai tafi kama jikin Aysha sabida ta fisu faɗin ƙasa da sama.
Sunyi kyau sosai sunyi rolling kawunansu da gyalullukan suka fito tamkar yammatan
larabawa.
A hankali tabi bayanshi ganin tuni Ibrahim yaja motarshi hakama motar Haroon.
Cikin takun nitsuwa ta iso gab da motar, hannu tasa zata buɗe baya ta shiga.
Jin marfin a rufe yake yasa ta ɗan matso kusa da inda yake tare da cewa.
"A rufe yake".
Ƙwayar idanunshi ya juya mata tare da mata alamun ta zagaya ta shigo can gefenshi.
Kasan cewar yana latsa wayarshi haskenta ya haska fuskarshi yasa ta gane
manufarshi.
Zagayawa tayi ta buɗe ta shiga kana ta maida marfin.
Suna shiga, tayi maza ta kange fuskantar da bayanshi sabida. Tarin mutanen da ta
gani sun firgitata, sam batayi zaton yawan mutanen ya kai haka ba.
Fahimtar hakane, yasashi yin gaba ita kuma tana biye dashi.
Har inda su Haroon suke. Kujerar dake gefen Jannart ya nuna mata.
Ai da sauri ta zauna.
Shi kuwa sunkuyowa ya ɗanyi kan Haroon kana yace.
"Ka nitsu da kyau ka saurari abinda Allah da Manzonsa suka ce a tsakanin
ma'aurata".
Cikin murmushin dake bayyana zallar jin daɗi da zumuɗin amarci Haroon yace.
"To Sheykh".
Daga nan ya juya ya koma inda aka tanada domin shi.
Gyara zamanshi yayi da kyau kana ya fuskanci taron al'ummar baki ɗaya.
Ɗaya daga cikin ƴan agajin ne yasa hannunshi ya katse sautin karatun Alqur'ani dake
tashin.
Cikin nitsuwa kamala haiba da ilimi ya ɗanyi gyaran murya tare da fara bude taro da
bimilla da addu'a da sallama.
"Bismillah rahmanirrahim. Assalamu alaikum warahmatullahi wa barka tuhu.
Innal hamdalillah nahmaduhu wanasta inuhu wanastagfiru wana uzubillahi min shururi
am fusina wa sai'yi ati amalina. Manyahadillahu fala mudillalah, famanyuddul fala
hadiyala wa asshahu'alla'ila'ha'illalahu wahdahu lasheri kallah, wa asshahadu
annamuhammadan abduhuwarasulu.
Ya ayu allazina amanuttaƙullaha haƙƙa tuƙatil wala ta mutunna illah wa antum
muslimun ya ayu hannasu taƙu rabbakum.
Kalakum min nafsin wahida, wa kalaƙa minha zaujaha wa bassa minhuma rijalan
khasiran wa nisa'ah wattaƙullah lazitasa'aluna bihi, wal'arhama innallaha kana
alaikum raƙiba, ya aiyu allazina amanutaƙullah wa ƙulu ƙaulan sadidah yuslahlakum
amalakum wayagfirlakum zunuba kum, waman yuɗillah wara sulahu, faƙadfaza fauzan
azeema ambaduhu fa inna'asdaƙal hadisi kitabullah wa'ahsanal hadi hadiyu Muhammadin
(S.A.W) wa sharal umuri muhdasatuha fa innakulla mudasatin bidi'a wa kulla
bidi'atin balala wa kulla balaltun finnar."
Dogon nufamshi ya sauƙe mai ɗan nauyi sabida jan dogon numfashin da yayi, kana ya
kalli Side ɗin dasu Abbansu Haroon suke yace.
"Alhamdulillah kamar yadda muka sani, walimace ta farin cikin auren ƴan uwanmu,
kana kamar yadda kowa ya sani walima shine aci asha kana a watse.
To a madadin muyi zaman da ci da sha kawai ya dace mu haɗa da ambaton sunan Allah,
dayiwa ango da amrya taƙaitacciyar nasiha akan tsarin aure a musulunce da haƙƙoƙin
ma'aurata ga junansu da addu'an zaman lafiya."
A hankali yayi gyaran murya.
Kana ya muskuta ya gyara zamanshi da kyau ya fuskanci taro al'ummar Annabi dake
gabashin.
Manya da yara maza da mata.
Especially matasa, yatsarshi manuniya yasa gyara zaman siririn farin gilashin dake
manne a fuskarshi.
Gaba ɗaya hall ɗin yayi tsit bakajin motsin kowa sai sautin numfashin mutane dana
A/C.
Cikin tattausan lafazi muryarshi ta ratsa kunnuwan duk wanda yake wurin inda yace.
*AURE*
Ma'anar aure a musulunce shine. Sunnan Allah a wojen halittar Allah daya halitta ya
haliccemu ne a jinsi guda biyu macce da namiji.
Kamar yadda Allah (S.W.A) ya ce, a Suratul Zariyya aya ta 49:-
Sannan Allah maɗaukakin sarki a wata ayar ya sake cewa a Suratul yashin aya ta
36:-
(SUBHANALLAZII KHALAƘAL AZWAJA KULLAHA MIMMA TUMBITUL ARDU WA MIN AMFUSIHIM WA
MIMMA LA YA ALAMUN)
"Tsarki ya tabbata ga Allah wanda ya halicci ma'aurata namiji da mace, dukkansu
daga abinda ƙasa ke sirarwa, kuma daga ko wannensu kuma da ma abin da basu sani
ba!."
Kanshi ya ɗan ɗago ya kalli gefen maza, idonshi ya ɗan lumshe sabida gamsuwa da
nitsuwarsu data tabbatar mishi, zantukanshi na ratsasu.
Idonshi ya ɗan tsaida kan fuskar Haroon ango mai jiran gado.
Sai kuma ya janye idonshi yaci gaba da cewa.
"Tabbas da wannan tsarin na auratayya ne. Allah ya zaɓa mana ya zama hanyar da
zamuyi ta haife-haife muyi ta karuwa a bayan ƙasa.
Domin shi aure wata muhimmiyar igiyace wadda idan aka ƙullashi zai bawa ma'aurata
daman saduwa tsakaninsu ba tare da wata ƙyama ba, kuma ta hakane ma'aurata zasu
zama sutura ga junansu kamar yadda Allah maɗaukakin sarki ya faɗa a Suratul Baƙara
aya ta 187:-
"Su mata suturane gareku maza, sannan kuma maza sutura ne garesu-su matan.
Saboda haka zamu tabbatar lallai akwai al'ƙawari da amana mai ƙarfi a tsakanin
ma'aurata, kuma Allah ya al'barkaci aure kuma yana son tabbatarsa , yana kuma ƙin
ɓacinsa ba tare kwakkwaran larura ba.
Shi aure sunnace daga cikin sunnonin da ɗan Adam ya sami kansa a ciki, sannan kuma
larurace daga cikin larurorin rayuwar ɗan Adam domin da aurene mutun zai kiyaye
dangantakarsa, kuma ya ƙididdige ƴaƴansa wanda ya haifa kuma da shine zai kiyaye
mutuncinsa, martabarsa dama dukkan dangantakarsa ga sauran ƴan uwansa da jama'a
baki ɗaya kamar yadda Allah (S.W.A) ya faɗa a Suratul Furƙan aya ta 54:-
( WA HUWALLAZII KHALAƘA MINAL MAA'I BASHARAN FAJA ALUHU NASABAN WA SIRRAN WA KANA
RABBUKA ƘADIIRA)
"Kusani Allah shine wanda ya halicci mutun daga ruwa kuma mai dangantaka surukuta
kuma ka sani Allah mai iko ne akan haka".
A hankali Haroon ya ɗan juyo ya kalli fuskar amaryarshi Jannart, hannunshi yasa ta
ƙasa table ɗin dake gabansu, tafin hannunta ya haɗe da nashi, tare da ɗan ronƙofowa
kaɗan kana yace.
"Kina ji da kyau dai ko?".
Cikin lumshe ido tace.
"Sosai ma kuwa".
Aysha dake gefensu Haroon ya kalla tare da cewa.
"Al Sheƙiya matar Sheykh, ko zakije ki ja mishi baƙine?".
Ido ta ɗan sunkuyar tare da fidda nannauyan numfashi kana a hankali tace.
"Ba dan gefen can da tarin maza manya iyaye da kakanni da sarakuna ba, tabbas da
naje na zauna gefenshi na ja mishi baƙi".
Safiyyah da Ibrahim dake bisa kujerun dake gefensu ne suka kalli juna tare da yin
murmushi.
Ita kuwa Aysha a hankali ta ɗago kanta ta kalli inda yake, aikuwa karab idonsu ya
haɗe cikin na juna,
taɓe laɓɓansa yayi tare dasa hannunshi ya shafi tattausan sajenshi kana a nitse
yaci gaba da cewa.
"Aure kariya ce, kuma GARKUWA ce ga Musulmi saboda duk wanda yakeda mata, to ba
zaka ganshi ya bar gida yana yawace-yawace ba ko ka ganshi yana leƙe-leƙe a woje
ba, don yana da irinsa a gidansa, saboda haka mata ta zama GARKUWA a rayuwar ɗan
Adam. Saboda haka ne ma Annabi (S.A.W). Ya kwaɗaitar da matasa samari da yin aure
a cikin wani hadisin da muka samu a cikin Fiƙhul waɗi littafi na 2 na Dr Muhammad
B Isma'il shafi na tara, Annabi (S.A.W) ya ce:-
Yaku samari wanda ya samu iko daga cikin ku to yayi aure.
Domin shi aure yana kare mutuncin farji da aukuwa cikin haram, (Yin zina) wanda bai
sami iko ba to lallai ne ya juri yin azumi.
Domin assaumu junnatu, shi azumi GARKUWA ne.
Kuma shi aure cikon addini ne, saboda idan muka dubi aure sosai. Zamu fahimci aure
yana taimakawa musulmi wajen tsare-tsaren addininsa kuma da wannan ne addininsa
yake cika kamar yadda.
Dabarani da Hakim suka ruwaito daga Buhari da Muslim inda Manzon Allah (S.A.W) yake
bamu labari a kan cewa aure tsari ne wanda yake taimakawa ga mutum ya cika
addininsa a in da yake cewa:
Yana daga cikin arzikin Allah.
Allah ya azurtaka da mace salihan ko salihan mata, haƙiƙa zata taimaka ko wannan
auren zai taimaka akan wani yanki na addini ka sai kuma kaji tsoron Allah akan
sauran yankin.
Aure sunnace ta Annabawa da manzanni, saboda haka idan kayi aure ko yi ne da
Annabawa da manzannin Allah. Allah maɗaukakin sarki ya faɗi:-
(WA LAKAD ARSALNA RUSULAN MIN ƘABLIKA WAJA'ALNA LAHUM AZWAJAN WA ZURRIYYAH)
Haƙiƙa mun aiko manzanni kafin kai, (Muhammad, S.A.W) kuma mun sanya matayen aure
da zuriya a garesu.
Idan muka duba zamuga cewa yin aure koyi ne da aikin Annabinmu Muhammad (S.A.W) ne
in da yace:-
(Kuyi aure ku yawaita domin ni zanyi alfahari da yawanku ranar lahira".
Juyowa yayi ya fuskanci gefen taron maza, kana yaci gaba da cewa.
"Kamar yadda muka sani cewa.
Mace abokiyar zama ce kuma shimfiɗa ce ga mijinta kuma mai rainon gidansa ce kuma
abokiyar rayuwarsa ce, sannan kuma uwar ƴaƴansa ce sannan mai kula da dukiyarsa ce
da mutuncinsa cikin amana saboda haka idan mata-ta zamo salihan ta gari to sai ta
zamo kyakkyawan abu na duniya kuma ni'ima daga cikin manya-manyan ni'imomin da
Allah ya azurtaka da ita".
Gyaran murya yayi tare da gyara zamanshi, kana ya fuskanci Haroon da Jannart da
kyau, sannan ya ɗan kalli Aysha da wutsiyar idonshi.
Tura bakinta ta ɗanyi fahimtar ita yake kallo, kanshi ya jinjina kana ya buɗe
muryarshi da ɗan ƙarfi dai-dai misali yadda amon mgnarsa zata ratsa kunnen kowa
yace.
(1) Wurin zama ga matar aure wajibi ne a kan mijinta. Miji zai tanadi wurin zaman
matarsa gwargwadon ikonsa da samunsa kamar yadda Allah maɗaukakin sarki ya faɗa a
cikin Suratul Ɗalak aya ta 6:-
(ASKINU HUNNA MIN HAISU SAKANTUM MIN WUJIDIKIM WALA. TUDAARUHUNNA LITUDHAYYIKUM
ALAIHIN)
Ku zaunar da matanku inda kuke zaune wato gidajenku.
Ba mummunan wurin zamaba kada ku cutar dasu don ƙuntata musu.
(2) CIYARWA.
Ciyarwa yana daga cikin abubuwan dake wajabta kan miji wato wajibi ne miji ya ciyar
da matarsa, kuma ciyarwar zai yishi ne gwargwadon ikonsa kamar yadda Allah
maɗaukakin sarki yace a cikin Suratul ɗalak aya ta (7).
(LIYUN FIƘ ZUU SA'ATIH MIN SA'ATIH, WA MAN ƘUDIRA ALAIKU RIZKUHU FALYUNFIƘ MIMMA
AATAHULLAH LAA YU KALLIFULLAHU NAFSAN ILLA MAA AATAHAA SAYAJA ALULLUHU BA'ADA USRIY
YUSRAA).
Ma'ana.
Mawadaci sai ya ciyar da abinda Allah ya bashi na wadata, shi kuma wanda Allah ya
ƙaranta masa arziƙinsa to sai ya ciyar daga abinda Allah ya bashi. Domin Allah baya
ɗorawa bawa abinda bazai iyaba kuma ka sani Allah zai baka wadata bayan ƙuncin da
ka shiga.
Dangane da hadisin Annabi (A.S.W) yace a hadisin da a ka ruwaito daga mu'awiyya
Bin Haidatu Allah ya ƙara masa yarda yace:
Sai muka tambayi Manzon Allah (S.A.W) shin menene haƙƙin mata akan ɗaya daga
cikinmu?. Annabi (S.A.W) ya ce.
"Idan kaci abinci to ka ciyar da ita, idan ka ɗinka sutura to itama ka ɗin ka mata,
sannan kuma in tayi maka laifi zaka bugeta, to kada ka bugeta a fuskarta kada ka
munanata, idan zaka ƙaurace mata to kada ka ƙaurace mata a woje sai dai a ɗaki."
(3) Kyakkyawan mu'amala.
Shi mu'amala mai kyau babban abune ga ma'aurata.
Especially shi miji, yana daga cikin haƙƙin mace akan mijinta, yayi mu'amala mai
kyau da sakin fuska a tsakaninsu, raha da barkwanci ta yadda zasu shaƙu da
junansu.
Lallai waɗannan muhimman abubuwane da miji zai kiyaye su, kuma wajibi ne miji ya
yawaita nasihi da wa'azi ga matarsa a kan harkar addini da sauran al'amuran yau da
kullum sai dai a kula wurin nasihar da wa'azin kada ka tsananta kuma kada ka sake
kwarai sabida sani yadda mata suke murɗaɗɗune sai anyi da lura.
Duba da wani hadisin da Annabi (S.A.W) yana cewa a cikin hadisin da aka samo daga
Abu Huraira inda yake cewa. Manzon Allah (S.A.W) yace:
"Mafi cikar mumini a wajen imani shine wanda ya fiku kekkyawan ɗabi'a kuma zaɓaɓɓe
a cikinsu shine wanda yafi Kyakkyawar mu'amala da iyalinsa.
A wani hadisin kuma yace.
Lallai ku sani cewa an halicci ƴa mace da ƙashin haƙarƙari ne bazata taɓa miƙewa
gareka ba, wato ka sameta sak ba matsala, wannan kam bazai taɓa samuwaba in ka
samu jin daɗinta to zaka samu jin daɗin ta ne a ƙarƙashin yadda take, (kuma ka
sani in ka nemi miƙar da ita to tabbas zata karye.
Karyewarta kuwa shine SAKINTA saboda haka sai kuyi taka tsan-tsan acikin lamuran."
Gyara zamanshi yayi da kyau, kana yasa hannunshi ya gyara gilashin fuskarshi da
kyau,
Sannan ya sa hannunshi zai ɗauki goran ruwan dake gabanshi.
Da sauri ɗan agajin dake bayanshi ya ɗauki gorar kana ya buɗe ya tsiyaya mishi
sassayan ruwan cikin kofi,
kana ya miƙa mishi sannan ya koma inda yake ya tsaya.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Littafin nan na kuɗine, akwai Normal group 300 a wata biyu
za'a kare Part 1 and 2, kiyi transfer'n dari uku ta asusuna na Jaiz bank.
0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki
ki turo min ta whatsapp 09097853276. In Kuma special Group kikeso wanda a wata ɗaya
za'a gama Part one, two. 1k zaki turo ta ac no ɗin nan 0005388578 Jaiz bank Aisha
Aliyu Garkuwa. Sai ki turo shaidar biyanki ta wannan number da nake whatsapp dashi
09097853276.
Idonshi ya ɗan lumshe kana ya ɗanyi ƙasa da kanshi cikin nitsuwa yaci gaba da cewa.
"Anan ana son miji ya dinga yin jima'i (Saduwa) da matarsa ko da sau ɗaya ne a
cikin ko wanne tsarki ta, na Al'ada amman ƙaranci kada ya wuce wata huɗu ba tare
da ya sadu da itaba kamar yadda wasu malamai suka faɗa, in bazai iya biya mata
buƙatarta ba, kuma wannan za'a kauwacewa al'amarin jima'i kamar yadda al'ƙur'ani
mai girma yace.
(Allah yayi mgna game da mazajen da suke barin matansu basu kula su har tsawon
wata huɗu kai harma suna ƙarawa da rantsuwa bazasu tara (Sadu) da suba, to idan
daga baya sun dawo ga iyalan nan to shike nan Allah mai gafara ne mai jinƙai.
Saboda haka idan muka dubi wannan ayar zamu fahimci cewa, idan miji ya bar
matarsa tsawon wata huɗu bai sadu da itaba haka nan kawai ba tare da wani
kyakkyawan dalili ba, to ya cuceta, kuma ana iya raba auren, Allah ya kiyaye.
Sai na (5) kiyaye mutuncinta kishi a kanta yana daga cikin mu'amala mai kyau
tsakanin miji da mata ya zama miji ya kiyaye mutuncin matarsa da yin kishi a kanta,
saboda haka wajibi ne ga miji yayi kishin matarsa ya kareta daga dukkan abinda zai
taɓa mutuncinta da martabarta da dukkan abinda yayi kama da hakan domin mumini mai
kishin gidansa ne, kamar yadda.
Dabarani ya ruwaito daga Ammar Ɗan Yasir Allah ya ƙara musu yarda, cewa Manzon
Allah (S.A.W) yace.
Mutane uku bazasu shiga aljanna ba, 1 wanda baya kishin iyalansa 2 macen da take
shigar maza, 3 wanda bai damuwa akan kowa da kowa ya shiga wajen iyalinsa.
Sai Sahabbai suka tambayi Annabi (S.A.W) suka ce,.
Ya manzon Allah shin dai bugegge sun san shi, to amman (Addayyus) wato mara
kishi iyalinsa shine bamu sanshi ba. Sai Manzon Allah (S.A.W) yace musu.
Shine wanda bai damuwa kowa da kowa kare da doki su shiga gidansa wato mutumin
banza da wofi idan sun shiga gidansa baya damuwa.
Shi wannan hadisin ya nuna mana cewa dole mu tsare mutuncin matanmu. Wannan kenan
sune kaɗan daga haƙin mata akan mijinta.
Umaymah kuwa sai murmushi takeyi tana ƙara godewa Allah da samun Sheykh a ahlinsu.
Mamma ma sai murmushi takeyi.
Jamil Jalal Azeez da Sadiq da Imran ne suka ɗan haɗe kansu suna ƴar hira ƙasa-ƙasa.
Kanshi ya sunkuyar sosai, babu mai iya ganin kwayar idanunshi cikin tarin al'kunya
yace.
Shi kuwa Sheykh gyara zamanshi yayi tare da ƙanƙance kwayar idanunshi ya watsasu
cikin manyan idanun Aysha ya tsareta dasu.
harshenshi ya ɗan turo woje ya ɗan lasi lips ɗin shi kana yaci gaba da cewa.
"Kamar yadda aka faɗa shi jima'i Saduwa haƙkine ga kowa wanne ɗaya daga cikin
mauratan, hakan ya sanya ya zamo wajibi ga mace lallai ne dole ta bada haɗin kai a
duk lokacin da mijinta ya nemeta da jima'i matuƙar dai bata cikin haila ko jinin
biƙi ko kuma da rana cikin watan Ramadan. Ko tana cikin wani uzurin wanda zai iya
hanata biya mishi buƙatar sa. Uzurin kuma ya zama na Shari'a yardajjen kamar
rashin lafiya mai tsanani. To in ba waɗannan uzurorinba babu wani dalilin da zai sa
mace taƙi bada haɗin kai ta biyawa mijinta buƙatar sa.
In kuwa taƙi bashi haɗin kai da son ranta, to zata haɗu da tsinuwar mala'ikun Allah
kamar yadda yazo a hadisin Bukhari da Muslim wanda ke cikin.
Minhaju Muslim shafi na 380 sun ruwaito daga Annabi (S.A.W) yace.
( Idan miji ya kira matarsa zuwa shimfiɗarsa don yin buƙatar sa, Saduwa da ita,
sai taƙi yarda ta bashi haɗin kai, sakamakon hakan sai mijin ya kwana cikin fushi
da baƙin cikin hakan da tayi mishi. To Mala'ikun Allah zasuyi ta sinemata har sai
gari ya waye.
Lallai ne mace ta sani mijinta yana da ikon biya buƙatarsa da ita a duk lokacin da
yaso hakan."
Juyowa yayi ya fuskanci mazan da kyau kana kwayar idanunshi a sunkuye yace.
"Haƙƙin mace kuwa a kan jima'i malamai sun karkasu kan wannan hukuncin kamar haka.
1 Mafiya yawan malamai suna ganin wajibi ne ga miji ya biyawa matarsa buƙatar ta
jima'i a duk sanda ta nema. Domin yin hakan yana cikin kekkyawan zamantakewa kamar
yadda Allah maɗaukakin sarki ya yi umarni dashi inda yace.
(WA'ASHIRU HUNNA BIL MA'ARUF)
Kuyi musu kekkyawan zamantakewa babu cuta ba cutarwa.
2 Su kuma shafi'iyyah suna ganin cewa shi jima'i haƙƙin mijine sabado haka baza'a
tilasta shi yayi dole ba.
3 Hanabila kuwa suna ganin cewa.
Baya halasta miji yaƙi yin jima'i da matarsa fiye da wata huɗu.
Saboda haka wajibi ne miji ya sadu da matarsa cikin ko wanne wata huɗu.
4 Ibn Hamza yana cewa wajibi ne miji ya sadu da matarsa cikin ko wanne tsarkin
hailan da tayi.
Matuƙar yanada halin yin hakan, domin yin hakan shine mafi ƙarancin tarawa da zaiyi
da ita.
Amman a karan kaina a fahimtata ni dai Muhammad nafi nitsuwa dana forkon nan wanda
mafiya yawan malamai suka yarda dashi matuƙar yana da ikon yin haka, ya biya mata
buƙatarta duk sanda ta nemeshi, domin yin hakan shine zai kiyaye mutuncinta da
addininta kamar yadda Musulunci ya umarceshi da ya yi".
Numfashi ya ɗan fesar kana cikin nitsuwa yace.
"A gaggauce ga laduban jima'i.
Wasu abubune wanda ake buƙatar aikatasu lokacin da mata da miji sukayi nufin
saduwa. Jima'i da junansu, idan ka aikata waɗannan abubuwan zaka ƙara samun lada a
wannan ibadar saduwar da zakiyi, amman kuma in baka aikata ba, bakayi zunubi
ba,sai dai kayi asarar wannan ladan wanda aka tanada domin waɗanda suka aikata
waɗannan abubuwan wojen koyi da sunnar Annabi Sallallahu alaihi Wasallama.
Domin su waɗannan laduban Sunnah ce da.
Masu yawa amman ga kaɗan daga ciki:
(1) Addu'a ana son miji idan zai sadu da matarsa yace.
"BISMILLAH ya kuma yi addu'a to idan yayi hakan yayi abinda ake so aiki da ladabi
kamar yadda yazo a Hadisin Bukhari da Muslim, Tirmiziy Ibn Majah, Abu Dauda suka
ruwaito Hadisin Abdullahi ɗan Abbas cewa.
Manzon Allah (S.A.W) yace.
Da ace ko wanne ɗayanku lokacin da zai zowa matarsa yin jima'i zai ce.
(BISMILLAH ALLAHUMMA JANNIBAL SHAIƊAN WA JANNIBAL SHAIƊANA MARAZAƘTUNA) to idan
Allah ya ƙaddara samun ɗa a wannan saduwar to shaiɗan bazai cutar da wannan abinda
za'a haifaba har abada.
Saboda haka ya kamata duk mijin da zai sadu da matarsa ya kiyaye wannan, in kuma
kinga mijinki shagalellene ke mace kike tunasar dashi. Dan samuwa ya'yan da zaku
haifa kariyar Allah.
2 Wasanni kafin jima'i.
Yin wasanni gabanin jima'i domin samun cikekken jin daɗi, kamar yadda aka ruwaito.
Daga Annabi (S.A.W).
"Kada ku aukawa iyalanku da gaggawa, har sai wani abu na sha'awa ya fito musu,
irin wanda ya fito maka, domin kada ka rigata yin inzali fidda manniyi.
Sai wani daga cikin Sahabbai sukayi tammabaya.
"Shin wannan jin daɗin mata daga gareni ne?
Ma'ana Ni zan sa taji daɗin.
Sai yace,
Na'am zaka sata taji daɗi ne ta hanyar sumbatarta haɗa baki da baki ruggumarta da
abinda yayi kama da haka.
Idan kaga wani abu ya zo mata, na ruwan maniyyi irin wanda yazo maka, daga nan sai
ka sadu da ita.
3 Tanadar kyalle domin goge maniyyi.
4 Kada ayi jima'i tsirara.
5 Yin al'wala idan zaka sake mai-maita na biyu ko na uku, ko fiye da haka."
Ɗan tsagaitawa yayi ya kalli hadimai mata dake ta jere ababen ci da sha akan ko
wanne table yawan adadin mutanen dake zagaye da table ɗin yawan abubuwan da ake
ajiyewa.
Idonshi ya ɗan juyo ya kalli gefen maza. Nanma hadimai mazane keta jera abubuwan
cin da na sha, kana.
Ta gaba gaba kuma wurin VIP sukuma Jamil, Jalal, Azeez Sadiq sune suke ta jerawa.
Kanshi ya gyaɗa alamun gamsuwa da tsarin domin anyi komai cikin tsari da wadata da
karamci da girma cikin nitsuwa mutane suka fara ci da sha.
Gyaran murya ya ɗan yi kana yace.
"Abubuwan da aka haramta game da jima'i.
1 Jinin haila, da biƙi 2 jima'i ta dubura 3 Bayyana sirrin jima'i."
Murmushi ya ɗan yi ganin mafi akasarin mutane sun fara hidimar ɗa'amu.
Ajiyar zuciya ya sauƙe ganin tuni har goma na dare ta gota, babu wanda ya Ankara,
alamun tabsirin walimar yayi zaƙi kenan.
Numfashi ya sauƙe kana ya ɗaga hannun alamar addu'an rufe taron yace.
"Subahanakallamumma wabi hamdika asshahadu alla'illaha illa anta astagafirukka
wa'atubu illaik Allahumma salli ala muhammad wa ala ali Muhammad kama sallaita ala
ibrahima wa barik ala muhammad wa ala ali Muhammad kama barakkata ala Ibrahim wa
ala ali Ibrahim inna ka hamidul majid.
Ya Allah ka meda kowa gidansa lfy yan nesa dana kusa.
Allah ka bawa ma'aurata zaman lfy ka sanya al'khairi a rayuwarmu, ka azurta dukkan
ɗan uwa Musulmi da ƴaƴa na gari."
"Ameeeeeeen". Haka hall ɗin ya ɗauka.
Safiyyah, Ibrahim, Haroon Jannart, duk tare suka miƙe suka fita.
Bayan suna fita Haroon yaja hannun Jannart suka shiga Mota.
Ibrahim ma da Safiyyah motarsu suka nufa, cikin kula Safiyyah ta kalli Aysha dake
gefenta tace.
"Yah Sheykh bai fito ba ko".
Ibrahim ne ya amshi zancen da cewa.
"Eh ya tsaya yana gaisawa da Abokan Abbanshi ne.
Bari in amso key ɗin motarshi sai ta jirashi a ciki kafin ya fito ko".
Eh Safiyyah tace, kana ya juya ya koma ciki.
Ita kuwa Aysha ɗan numfashin gajiya ta sauƙe tare da bin motarsu Umaymah da
aminanta da ido kana tace.
"To wai dole sai dashi zan tafine? Mu tafi kawai mana in dai ba rowar motar taku
zakuyi min ba gashi kowa ya tafi sai mu kaɗai".
Murmushi Safiyyah tayi tare da kamo hannunta ta ja suka jingina da motar Sheykh
cikin raha tace.
"Eh gsky rowar motar mu zamuyi miki, haka kawai zaki hanamu sakewa bayan kema ga
motar naki mijin.
Gsky ki jirashi ya fito ku tafi, dan wlh ya Ibrahim yace haƙurinshi ya ƙare daga
nan hotel muka nufa".
Ta buɗi baki zatayi mgna kenan Ibrahim ya iso da car key a hannunshi.
Sa key ɗin yayi ya murza ƙofar ya buɗe kana yace.
"Yauwa shiga nan ki jirashi yana nan fitowa".
To tace a sanyaye kana ta juyo ta kalli Safiyyah daketa kerkerar barbara tace.
"Allah kuwa tsoro nakeji sai inji zuciyata na tsinkewa".
Murmushi Safiyyah tayi kana tace.
"Wlh ba komai keda gaki ga GARKUWAR ki to me zai firgitaki".
Kai ta jinjina kana tasa kai ta shiga, gefen mai zaman banza.
shi kuwa Ibrahim key ɗin ya saka a mazauninshi a cikin motar kana yaja hannun
Safiyyah yace.
"Kinga mu tafi".
To Safiyyah tace kana ta juya tabi bayanshi, tana cewa Aysha saida safe.
Murmushi Aysha tayi kana ta bisu da ido, har motarsu ta fita ta bar harabar wurin.
A hankali yasa hannunshin ya buɗe marfin motar, gefen drever cikin Sa'a kuwa ƙofar
ta buɗu.
Da sauri Aysha ta juyo jin an buɗe ƙofar, cikin sauri da tsoro ta zaro idonta ta
kalleshi tsaye cikin kaɗuwa da tsoro tace.
"Waye ne kai?".
Cikin wani irin masifeffen murmushi mai cike da ma'anoni yace.
"Jahan ɗinki ne".
Ya ƙarashe mgnar yana gyara zamanshi bisa kujerar, kana ya jawo marfin motar ya
rufe gib.
Cikin tsananin azabar tsoro, firgici, kaɗuwa, cike da rawan jiki tasa hannun ta
kama ma buɗin marfin motar da niyar zata buɗe motar.
Kit kit taji alamun an datse marafen motar gaba ɗaya basu taɓa buɗuwa ba, sai in
har an buɗesu daga gaba wurin zaman driver.
Cikin tsananin tashin hankali tace.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun ka buɗe min ƙofa bana so, wayyo Yah Sheykh! Ya
Sheykh!! Ya Shey.."
Da sauri ta fizge hannunta da ƙarfi jin yasa hannunshi ya kamo nata hannun,
hankali a tashe ta fara bubbuga glass ɗin shegiyar motar da ko bindiga bazai
fasashi ba.
sam babu mai jinta ko kaɗan.
Shi kuwa Jahan cikin wani irin ja'irin murmushi mai tarin manufofi yasa hannunshi
ya fizgota, ta abka jikinshi, bisa ƙirjinshi yasata.
Cikin muryar kuka da tsoro tace.
"Wayyo Allah na! Wayyo Bappa na, Wayyo Ummey na, Jahan kaji tsoron Allah ka sani ni
matar aurece, ka rufa min asiri kada ka tozartani ka wulaƙanta min aurena.
Kaji tausayina ka barmin mutuncina dana mijina kada ka keta mishi haddin matarshi,
bana so!.".
Ta ƙarashe mgnar da azaban ƙarfi da kuma kuka mai ƙaƙƙarfan sauti, sai dai babu mai
jinta bare ya a gaza mata.
Kiciniya takeyi da iya kar ƙarfinta take tuttureshi da fiffizgewa tana kuka hawaye
har bisa gemunta.
Shi kuwa Jahan wani irin masifeffen dogon ajiyan numfashin ya sauƙe tare dasa
hannun yana shafa haɓarta.
Wani irin gigitaccen cizo ta datsa mishi a ƙirjinshi.
wanda yasa dole ya saketa.
Yana cewa.
"La la la kika cijeni Allah zai ƙonaki fa Aish".
Dabbas da tana cikin nitsuwarta da yaci da fahimci da wanne suna ya kirata, sunan
da tasan mutun ɗaya ke kiranta dashi.
Muryar kuma ta fito sak muryarshi da yake ɓoye mata.
Da sauri ta koma kan kujerar da take tun fari, kana taci gaba da bubbuga glass ɗin
motar da iyakar ƙarfinta tana cewa.
"Ya Sheykh! Ya Sheykh!! Ya Muhammad!". Cikin tsoro da gigita ta juyo gareshi.
Jin ya danna wani abu kujerar ta koma baya ta konta.
Itama ta koma baya ta konta bisa kujerar, da sauri ta yunƙura zata taso kenan.
Taji yayi mata rumfa da ƙirjinshi ya kwanto kan, tare da cewa.
"Ihunki da buge-bugen ki duk na banza ne babu mai jinki.
Shi wannan Yah Sheykh da kike ta kira da bai ba gashi ba.
Naga kamar bai ɗaukekj ƴa macebanw me ruwanshi dake, ki bari in medaki cikekkiyar
mace, kisan me ake nufi da aure kiji daɗin da ma'aurata keji, mutumin da kona
kusanceki ba ganewa zaiba."
Cikin fiffizgewa tace.
"Wa iyazubillah Allah ya tsareni, fasiƙi azzalumi kaji tausayi na ka barni ka bar
hurumin mijina".
Wani irin masifeffen karkarwa jikinta ya farayi numfashinta na sama da ƙasa lokacin
da taji yasa hannunshi ta cikin wuyan rigarta ya damƙi breast ɗinta kana ya gyara
zamanshi kan cinyoyinta da kyau, tare da fara kwance igiyoyin dake sarƙafe gefen
wuyan rigar ta kaɗanta ta dama.
Hannayenta tasa tana kai mishi bugu yagushi.
Cikin wani irin yanayi yasa hannunshi ya jawo hannayen nata, ya ajiyesu gefe da
gefen cinyoyinta kana yasa guiwowinshi ya ɗan danne hannun nata yadda bazata iya
zarosu ba kuma bazata ji zafiba.
Wasu gigitattun hawaye masu masifar ɗumi ne suka kwaranyo mata tamkar an ɓalle
bakin pampo.
Shi kuwa Jahan ƙarasa kunce igiyoyin yayi, sai gashi wuyan rigar ya buɗu yayi faɗi
sosai.
Da sauri ya jawo wuyun rigar ta gaba ya zama rabin breast nata duk suna fili.
Hannunshi na dama yasa cikin rigar ya cirosu cikin bra kana hankaɗosu sama suka
fito woje suka tsaya tirsa-tirtsa suna tsaye sunyi tamtsan-tamtsan tamkar zasu
tsole mishi kwayar idanunshi,
wani irin yar, yar, yar, yaji tsikar jikinshi tana miƙewa tana zubawa.
cikin wani irin zir-zir-zirrrrr yaji Jahan ɗinshi tanayi tamkar zata faso suturar
dake jikinshi ta fito ta bindiga.
Hannunshi yasa ya fara yi musu wani irin masifeffen tausa da murza.
Yana sauƙe tagwayen numfarfashi tamkar zai shiɗe ya bar duniya.
Yadda jikinta yake rawa hakama nashi yake karkarwa.
Ita kuwa kuka takeyi har muryarta ta disashe sai dai duk da tashin hankali da take
ciki, tana jiyo ƙamshin turaren jikinshi kamar na Yah Sheykh ne, sai dai tsoron ya
hanata tantancewa, asalima sai tayi zaton ko dan a motarshi ne yasa take jin
ƙamshinsa.
Sai dai shima baya jinta dan ya tafi duniyar da babu kunne.
Sunkuyowa yayi cikin buƙatuwa da manufarsa ya saita bakinshi da jajayen Caɓɓulenta
cikin wani irin wutar fitina yasa lips ɗinshi kan n...!
Littafin GARKUWA na kuɗine in bazaki iya biyan special Group ba a sauƙaƙe akwai
Normal group 300 kacal
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin tashin, fargaba, tsoro, kiɗima, gigita, ta ɗago kanta
da azaban ƙarfi lokacin data ga yana sunkuyo da bakinshi nufin zai mu'alamanceta
tamkar mijin aurenta, kuka mai cike da tsaro ta saki, sai disashewar da muryarta
tayi ta hana sautin fitowa fili.
Wani irin karkarwa da tsuma jikinta ya farayi, wata azabebiyar zufa ta karyo mata
lokacin da numfarfashi ya fara korar juna alamun zai ɗauke.
Sam har ga Allah bai san takai wannan matakin tsorita da razanaba.
Kana ganin ababen marmarinsa yasa ya mance a suffan waye ma yazo mata.
Kanshi ya ɗago hango mutun ya fito cikin halla ɗin ya nufo harabar wurin motocin.
Da sauri ya saketa, cikin abinda bai gaza second biyu ba, ya buɗe marfin motar ta
gefen da take ya fita da sauri kana ya sunkuya, a sunkuye yabi inuwar motocin dake
gefenshi.
Ita kuwa Aysha ta gama gigicewa ta ɗimauce tana jiran taji ya tozarta mutuncinta da
darajar aurenta wanda take fatan ta mutu yafiye mata.
Jin an buɗe marfin motar ya kuma sauƙa kan cinyarta ne, yasa ta tashi cikin azama
da gigita.
Cikin tattaro sauran kuzarinta da buɗe muryarta take cewa.
"Ya Sheykh! Ya Sheykh!! Ya Sheykh!!!". Tanayi tana gyara wuyan rigar tare da maida
caɓɓullenta ta killacesu, sai dai duk tanayin abin a gigice ne kuma har lau
numfashin ta na fuzga.
"Ya Sheyyyyykh!." Ta kuma danna kiran da ƙarfi numfashin ta na fizgewa.
Dai-dai lokacin kuma taji an buɗe marfin motar ta gefen driver, cikin tsananin
zabura da kaɗuwa ta juyo a firgice.
Shima Sheykh da yanzu ya iso wurin da sassarfa,
da sauri yasa kai ya shiga cikin motar ba tare da ya ida shiga motarba ya zauna.
Ita kuwa Aysha. Wani irin yunƙura tayi ta abko jikinsa da ƙarfi.
Da sauru yasa hannunshi ya riƙe kujerar kana ya jawo marfin motar ya rufe da ƙarfi
sabida jin da yayi yana baya alamun zai koma baya ya faɗi.
Cikin mamaki da ɗaga murya yace.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun, ke me hakan? Zaki kadamu fa!."
Ina gaba ɗaya jikinta rawa tsuma karkarwa yakeyi tamkar mazari, cikin fizgar
numfashin ganin tsira tace.
"Ya Sheykh Jahan! Jahan!! Jahaaaaan!!!".
Ta ƙarashe mgnar tare da shigewa jikinshi da kyau ta cusa kanta cikin ƙirjinshi,
wanda yake bugawa dib-dib yana harba sama da sau ɗari a cikin ko wacce daƙiƙa.
Yayinda nata ke harbawa samada sau ɗari da hamsin a cikin ko wanne daƙiƙa sabida
tsananin tashin hankali da kiɗima da firgici.
Cikin wani irin yanayi ya rumtse idanunshi da ƙarfi kana ya buɗesu da sauri,
yayinda tuni suke jazir kana shima jikin nashi tsuma yakeyi.
Hannunshi yasa ya ruggumeta gam-gam a jikinshi da kyau, al'kyabbar jikinshi ya ware
da kyau ya buɗa ta kana ya rufeta dashi rib. Sabida yadda jikinta ke rawa abin ya
zarta zaton mutun.
Cikin wata iriyar murya mai cike da diriricewa tausayi rauni murya a sarƙafewa
yace.
"A'ich! A'ish!! Kiyi haƙuri I'm so sorry, in sha Allah bazan sakeba, ki yafe min
kinji".
Ina babu amsa sai ƙara cusa kanta da takeyi jikinshi bata kuma haiyacinta har yanzu
bare ta fahimci me yake faɗin.
Cikin taune lip ɗinsa na ƙasa yace.
"A'ich ki nitsu ki kwantar da hankalinki babu abinda zai sameki. Kinji ba gani ba.
Babu kowa da zai cutar dake da izinin Allah".
Ina ita dai sai ƙara ƙwaƙumarshi takeyi.
A hankali ya juyo ya kalli gefenshi jin ana ɗan ƙwanƙwas glass ɗin motar,
Ƙasa yayi da glass ɗin.
Ya Hashim ne da Affan da Jalal Imran da Sulaiman sai Kabir ƙanin su Haroon wanda
suka haɗa uba, kuma a motarsa suke da kuma motar ɗaya Haroon dake hannun Jalal,
kasan cewar bai sauƙe gilashin sosaiba, basa iya ganin Aysha dake kwance a jikinsa.
Affan ne ya ɗan motse kana yace.
"Ya Sheykh mufa gobe sammako zamuyi, shiyasa muke son key ɗin motar ya kwana a
hannunmu".
Kanshi ya jingina da jikin kujera kana ya kalli Ya Hashim da Sulaiman da Imran
yace.
"Ku bari sai jibi ku tafi, mana kunzo jiya, gobe kuce zaku koma ku dai bari jibi".
Kai Sulaiman da Ya Hashim suka gyaɗa alamun yarda.
daga nan suka juya suka nufi motar Kabir tare da cewa.
"To sai da safe".
Allah ya bamu al'khairi yace kana ya ɗaga glass ɗin.
Su kuma suka shiga mota sukaja suka tafi.
A can gida kuwa bayan duk sun watsa ruwa kowa yayi shirin baccine, sai kuma duk
suka firfito falo suka kafa hira irin ta ƴan uwa in an haɗu a biki.
Umaymah ce ta kalli Aunty Rahma dake kwance gefenta tayi pillow da cinyarta tace.
"Wai ina Safiyyah da Aysha ne, su ban gansuba".
Gyara konciyarta tayi tare da cewa.
"Safiyyah dai tabi mijinta, ita kuma surkar tawa inaga itama suna tare da ɗan
naki".
Ummi ce ta ɗan kallesu tare da cewa.
"Ai kuwa ni tun ɗazuma naketa kiranta bata ɗaya wayar".
Mamma ce tace.
"Halan suna can tare".
Hajia Mama dake zaune gefen Umaymah ce ta ɗan kishiƙiɗa da tum-tum tace.
"Uhummm". Daga nan bata kuma cewa komaiba.
Ummi kuwa ci gaba da kiran Aysha tayi, wayar tana shiga amman ba'a ɗagawa.
Ita kuwa Aysha cib tayi a jikinshi tana jin yadda bugun zuciyarshin ke harbawa da
sauri-sauri kana kuma da ƙarfi-ƙarfi.
Marfin baya ya buɗe. Wasu ledodi masu kyau ya ɗauka kana ya rufe motar tako ina,
sannan ya juya, ya nufi ciki da sauri ta bishi a baya.
Tafiya kaɗan sukayi suka haɗu da Jamil.
cikin sauri ya iso gabansu, key ya miƙa mishi tare da cewa.
"Room number 37 VIP Side".
Kai ya gyaɗa tare amsar key ɗin.
"Sai da safe". Yace yana mai wucewa.
"Allah ya bamu al'khairi yace kana.
Suka wuce shima ya wuce.
Ita kuwa Aysha da Ido take binshi, ta rasa me yake nema a duk ɗakunan hotel da suka
taɓa zuwa.
Bathroom ɗin ya koma, bai daɗe sosai ba, ya fito, bisa alamu ruwa ya watsa, kana
dan al'kyabbar shi na hannunshi yanzu dagashi sai jallabiya.
ninke al'kyabbar yayi, kana, ya ajeshi gefe, inda ya ajiye hiraminshi da
wayoyinshi.
Ledodin hannunta ya amsa tare da cewa.
"Je kiyi wonka kizo ki kwanta".
Cikin sanyi tace.
"Ni nayi wonka ɗazu".
Kanshi ya gyaɗa dan ya lura har yanzu a tsorace take.
Zama yayi bisa sallayar da yasan Jamil ne ya shimfiɗa misa kana yace.
"To zauna kici abinci".
Da sauri tace na ƙoshi".
Ido ya ɗan zuba mata, kana yace.
"Uhummm, to kwanta kinga gani nan kusa babu abinda zai sameki da izinin ubangiji".
Da sauru tace.
"Toh".
Ta ƙare mgnar tana nufar kan luntsumemen gadon.
Ledodin da Safiyyah ce ta ajiye musu cewa na abincin walimar ne kuma tace mishi
Ummi da Umaymah da Mamma ce da kansy sukayi aikin ne yasa, ya gamsu da aikin kuma
zaici.
Sosai yaci naman zabuwar da Arish ɗin.
Ɗan saura kaji akayi na zabbin na musamman ne shiyasa su Umaymah suka yishi da
kansu.
Ruwa yasha, kana ya gyara zamanshi tare da tattare sauran bakin ledar ya ƙulle.
Jingina bayanshi yayi da jikin gadon.
Kana ya fara rairai karatun al'ƙur'ani cikin zazzaƙar muryarsa haka yasa yaji sanyi
zafin da zuciyarsa keyi na fahimtar sharrin magautanshi har baiwar Allahr da bataji
bata ganiba, kawai dan ta kasance matarsa magautansa ke bita da sharri.
A hankali Aysha ta sauƙe ajiyan zuciya, tana mai jin daɗin sautin muryarsa da
karatun da yakeyi a hankali.
Su kuwa can sashin magautan Sheykh sun dade da fara turo mishi irin waɗannan
saƙonnin a saninsu dai sun san sun kashe mazakunta Sheykh bazai iya raɓar maceba.
Shiyasa suke nuna mishi ita Aysha yar iskace dan su samu su haddasa zargi a
tsakaninsu, shiyasa suke cewa ya gwadata duk da su a zatonsu wani zai wakilta ya
gwada masa ita.
Sabida basu san yanada wani sashi na sirrin aikinshiba. Wanda yake bibiyar komai
wanda Shatu kuma ta taɓa yin karo dashi a lokacin da yake fita aikin nashi da dare.
So shiyasa yake amfani da wannan damar.
Shi kuwa Sheykh a hankali ya yunƙuro ya matsota sosai, cikin sanyi tace.
"Ka matseni fa".
"To ki koma can baya mana."
Yace mata. Yana lumshe idonsa.
A hankali ta mirgina zata matsa, sai kuma ta ɗan tsaya jin tama isa bakin gado,
daga ita sai katanga, juyowa tayi ta fuskanci katangar ta kwanta tayi shiru.
Shi kuwa Sheykh shima shirun yayi, yana dogon nazari kan al'amarin Jahan da yake
girmama kullum a wurinta, ya lura yau saura kiris ta suma.
Dib, dib, dib, haka zuciyarta keyi lokacin da taji ya haɗe lips ɗinshi da nata,
kana tattausan tafin hannunshi na yawo a cikin dukkanin sasan jikinta.
Gaba ɗaya sai tsoro ya rufeta, a hankali taketa jujjuya kai alamun a a.
A hankali ya rabe lips nasu, cikin sanyi tace.
"Ya Sheykh bacci nakeji".
Uhummm yace kana ya gyara musu kwanciyar.
Daga nan sukaci gaba da hirarsu da tanadin hana fulanin ƙasar Nigeria da Cameroon
zaman lfy.
A nan Ɓadamaya kuwa, cikin Masarautar Joɗa, a wannan lokaci na tsakiyar dare.
Suka fito cikin masarautar suka nufi gidan boka Tsitaka, garin yayi duhu yayi dim
sai azabar zafi da ake tsulawa zafi irin na tsakiyar damuna irin wanda in an kwana
biyu ba'ayi ruwan samaba, bisa alamu hadari ke diddigowa daga ƙasa shiyasa garin
yayi dim babu alamun iska.
Washe gari azahar Gimbiya Aminatu ce zaune gefen Lamiɗo da ya kira Sheykh suna
gaisawa, tare da cewa.
"Muhammadu Akwai babban uzurin dake buƙatar ka dawo gobe".
Gyara zamanshi yayi tare da kallon Aysha dake gefenshi ita da Hibba da Jalal da
sune suka kawo musu abinci a hotel ɗin da suke. Maida kanshi yayi ya jingina da
kujera kana ya lumshe idonshi tare da cewa.
"Eh dama gobe zamu taho, amman sai dare jirginmu zai tashi.
Su Ya Hisham da Affan kuwa sunce sammako zasuyi wai tafiyar mota zasuyi".
Cikin sauƙe numfashin Lamiɗo yace.
"To Allah ya kaimu ya kuma dawo daku lfy, itafa Juwairiyya sai yaushe zata dawo".
Kanshi ya ɗan mirgina kana yace.
"Zan dai taho da Ya Jafar da Jalal, in bata gama uzurorinta ba, sai ta koma
masarautar Jadda ta dawo daga baya."
Cikin gamsuwa da hakan Lamiɗo yace.
"To hakan yayi Allah ya kawoku lfy".
Amin Amin yace kana ya katse kiran.
Dole itama ɗin ta hau ta kwanta, tana konciya ya jawota jikinshi nan take sukayi
bacci.
Ƙarfe uku da minti arba'in da biyar ya farka, da sauri ya zareta daga jikinshi kana
ya shiga bathroom, wonka yayi fes kana yayi al'wala ya fito.
zaune ya sameta bakin gado.
"Tashi kiyi wonka mu tafi tunda ke bakya cikin masuyin salla".
Cikin sanyi tace.
"Ah ina cikin masuyin salla mana".
Kai ya gyaɗa yana zura tattausan al'kyabbar shi. Yace.
"Eh amman ni dai tun jiya banga kinyi salla ba".
Cikin rashin fahimtar wayon da yake mata tace.
"In Sha Allah gobe dai da safe ai zan fara".
Murmushi yayi tare da cewa.
"To tashi kiyi wonka kafin inyi sallan".
To tace kana ta miƙe ta shiga Bathroom da ƴar jakar kayanta.
Shi kuwa ya kabbarta sallan la'asar.
Zaune ta sameshi bisa sallayar yasa System ɗinshi a gaba ya maida hankalinshi kab
kanta. Bisa alamun wani abu mai tarin mahimmanci yakeyi.
Dan gaba ɗaya yatsun hannunshi aiki sukeyi sai kwayar idanunshi da yake jujjuyawa
kan screen ɗin na'ura. Yanayi kuma yana motsa lips ɗinshi alamun still kuma tasbihi
yakeyi bincikar number da ake tura masa text a rufe yakeyi yadda zai samu ya buɗe
layin yabi diddiginshi.
A hankali ta kalleshi da kyau, kana ta kalli kayanshi da ya cire ɗauka tayi ta
ninninkesu ninkewa mai kyau, tasa a ƴar jakar ta zuge zip ta rufe.
Sannan ta koma gefenshi can ta zauna bayanshi.
Cikin sanyi tace.
"Ni dai banga wayata ba".
Bai kulata ba, domin aikin da yakeyi ya tunzura mishi nitsuwa.
Cikin sanyi tace.
"Ayyah to dan Allah. Sammin wayarka in yi kira".
Tura mata wayarshi dake gefenshi yayi sabida ya samu ta rabu dashi dan tana raba
mishi hankali".
Ɗaukar wayar tayi sai kuma taga akwai security code a jiki.
Matsoshi tayi da mamaki dan tasan akwai woyoyin shi biyu data taɓa riƙewa basa da
security, jujjuya yar wayar tayi ganin yar micilace kuma harda liƙa mata matakan
tsaro, taɓe baki tayi tare da cewa.
"Me code ɗin buɗe shi".
"Mamey". Yace mata ba tare da ya kalleta ba.
jujjuya yar mitsitsiyar wayar tayi a tafin hannunta, contacts ta danna da nufin ta
ɗan duba ko da number sai ta samu nanma a garƙame yake.
Ikon Allah tace a hankali kana ta danna. Phone na ma kirib yake, cike da mamaki
tace.
"Wayarfa tako ina ansa mata kan tsaro".
Da sauri ya juyo ya kalli wayar da ke hannunta. Hannunshi yasa ya amshi wayar da
sauri tare da zurata a al'jihunsa kana ya yasa kan yatsunshi ya ɗan bugi goshinsa
tare da kwaɓe fuska kana ya kalleta cike da alamun damuwa yace.
"Kai Alhamdulillah, Allah na gode maka daka jarabceni da wannan fitinenneyar
yarinya Aish mata, kinzo kin tasani gaba da surutu, kuma kina gani aiki nakeyi, ko
so kike na ki rikitamin tunani ne".
Kanta ta langoɓar tare da kwaɓe fuska tace.
"A a, Ni kawai wayata zan kira".
Cikin zubawa lips ɗinta ido yace.
"Ba kin barta a motaba".
Da sauri tace.
"Laah hakafa ni na manta ma".
Kanshi ya gyaɗa kana ya gyara zamanshi ya fuskanci System ɗin nasa.
Gefenshi ta ɗan kalla tare da cewa.
"Yah Sheykh!".
Shiru bai amsa ba yaci gaba da aikinshi.
a hankali ta kuma cewa.
"Yah Sheykh!!".
Bai amsaba bai kalleta ba.
A karo na huɗu ta kuma kiranshi.
"Yah Sheykhhhh". Ta ƙarashe kiran murya can ƙasa da alamun bacci ya fara kamata, a
hankali ya ɗan juyo kwayar idanunshi ya kalli inda take.
Cikin lumshe ido tace.
"Mu tafi mana, za'ayi fansan ido da bamu jeba".
Kanshi ya gyaɗa alamun to, daga nan ya meda kai yaci gaba da aiki.
A can gida kuwa, tuni anyi fansan idon amarya da ango gaba ɗaya an gama komi da
komai.
Har an fara shirya farfajiyar Side ɗin Umaymah wanda anan za'ayi shagalin mother's
day ɗin.
An gyara wurin an kimtsa an shirya komai yadda ya kamata.
Ƙarfe biyar dai-dai duk an gama shirya amarya cikin shiga ta al'farma, hakama ango
Haroon ɗan ayi.
Aunty Rahma kuwa tasa mabusan masarauta da makaɗa yan kakaki da tambura da al'gaita
duk sun shiryawa shagalin tunda abu na jinin sarauta ai dole a gwada iyawar.
Safiyyah ce ta shigo bedroom ɗin Umaymah inda ta wuce zugan ƙawayen ta duk suna
falo cikin kwalliyar ƙasaitattun mata, matsowa kusa da Umaymah tayi tare da cewa.
"Umaymah Aysha fa har yanzu fa Hamma Jabeer bai kawota ba,".
Cikin sauri Aunty Juwairiyya tace.
"Dan Allah Umaymah kirashi ya kawota Mamma tace su Haroon ma bazasu fitoba sai sun
iso".
Murmushi ta ɗan yi tare da cewa.
"Uhummm Jazlaan fa ba son waɗannan abubuwan yake ba. Bana son tirsasa masa yin
abinda baya so ku kuma kun dage, ala dole tunda bikinsa ba shiri ba'a zoba yanzu
sai kunyi shagalin".
Ummi ce ta ɗanyi murmushi tare da cewa.
"To bari ni in kirashi".
Cikin sauri Umaymah tace.
"Yauwa yama fi min".
Ita kuwa Ummi wayarta ta kara a kunne bayan ta danna mishi kira.
Bugu biyu ana uku taji ya katse kiran.
Jim kaɗan kuwa sai ga kiranshi.
Bayan sun gaisane sai kuma ta ɗan yi shiru.
Jin hakane ya sashi cewa.
"Na'am Ummi meke faruwa ne?".
Cikin tausasa murya tace.
"Eh dama duk an gama shirine ku kaɗai ake jira".
Kanshi ya ɗan juyo ya kalli Haroon dake ta murmushi kana a hankali yace.
"Ummi ai mun dawo, yanzu muka shigo, bata iso wurinku bane?".
Da sauri Ummi ta juyo ta kalli bakin ƙofar jin muryar, Aysha tana sallama.
"Yauwa gata ta iso". Ta faɗa mishi tare da katse kiran".
Safiyyah ce tayi sauri kamo hannun Aysha tare da cewa.
"Yauwa zo muje ɗakin Hibba ki shirya".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Safiyyah barni mu gaisa dasu Umaymah mana".
Murmushi Mamma da yanzu ta shigo tayi tare da cewa.
"Uhumm Safiyyah kuwa da gaggawa".
Cikin ladab da biyayya ta rusuna ta gaidasu kana, Safiyyah ta jata suka tafi ɗakin
Hibba.
A can Side ɗin dasu Haroon suke kuwa, Ibrahim ne ya ɗauko wasu tattausan kaya masu
masifar kyau da taushi, yadin Getzner ne mai ɗan karen kyau kalar pink guava mai
masifar kyau, riga da wonɗone da babbar riga gariya an watsawa mats aiki da surfani
mint green color irin mai sheƙin nan, sai baƙin hula mai ɗan karen kyau shima da
ratsin mint green da fari,
amsa yayi tare da kallon Haroon da Ibrahim ɗin sosai kayan sukayi masifar musu
kyau, kanshi ya ɗan juya ya kalli takalman da Ibrahim ke nuna mishi baƙaƙene irin
masu sheƙin fatar nanne.
Fita sukayi, dan bashi wuri yasa kayan.
Sosai kayan sukayi masifar amsar fatar jikinshi da surarshi ya fito ras balaraben
asali. Komai.
Hular ta zauna ras a kanshi, gefe da gefen kan nashi duk tattausan sumanshi ya ɗan
fito, Especially ƙeyarshi da sumar ta kwanta lib kana farar fatarshi tayi ras ciki
sajenshi da girarshi komai tubar kalla masha ALLAH.
Shiru wurin babu hayaniya, hakane yasa Sheykh bai damuba dan baiga abun kiɗe-kiɗen
da ya tsana ba.
Kuma gashi babu wasu taron maza, duk ƙannenshi ne.
Sai kuma iyayenshi, duk da har ga Allah har ransa baiso wannan tsarin ba sai dai
bisa dole Umaymah'nshi da Abba Hajia Mama da Ummi suka tirsasashi.
Kuma suma basu san Aunty Rahma ta tsara kayan kiɗa da bushe-bushen sarewa da
al'gaitanba.
Wani irin murmushi da gyaɗa kai Aunty Rahma tayi lokacin da taji an saki sautin
tamburan.
"Uhum yauwa haka mana asan ana biki kam".
Ta ƙarashe mgnar tana tahowo kusa dasu Umaymah cike da mamaki suke kallonta ita
kuwa tana musu murmushi Yar autar Sitti kenan.
A hankali Aysha ta lumshe idonta sabida wani irin yam da taji tsikar jikinta na
badawa.
Hannun Safiyyah dake riƙe da nata ta ɗan juya itama ta riƙe.
A hankali sukaci gaba da taku cikin irin wasu masifaffun kaya masu masifar kyau,
irin dai kayyakin nan da yan gayu ke sawa mai shara-sharan tattausan yadin cikin
pink guava ne, kana net ɗin saman kuwa mint green ne. Anyi ɗinkunan dogayen riguna
masu kyau cib cib da jikinsu.
Sai wasu takalma masu ɗan karen tsini kalar azurfa da yar karamar fosa sai a
goggoronsu shina kolon takalman. Sosai sukayi kyau,
A hankali suke shigowa cikin taron ana mc ɗin yana mai bin waƙar da ya saki ta.
"Ku-martsa-ku-martsa ga amarya ta iso".
Wani irin murmushi mai cike da jin daɗi Umaymah tayi kana ta kalli Hajia Mama dake
gefenta tace.
"Kinga surkanki masha Allah".
Uhummmm tace tare da kaɗa ƙafarta.
Sheykh kuwa wani irin rumtse idanunshi yayi lokacin da yaji an saki kuɗin badujalan
injishi da faɗin.
Tsayawa yayi cak ba tare da ya ƙara koda taku ɗaya ba.
Haroon da sauran tawagar ma tsayuwa sukayi, Ibrahim ne ya ƙara matsoshi tare da
cewa.
"Dan Allah kayi haƙuri mu ƙarasa koda 5 minute ne kayi sai ka tashi. Dan Allah muje
Umaymah zataji daɗin hakan".
Cikin takaici yace.
"Bazan jeb..".
Bai rufe bakinshi ba yaji an riƙe hannunshi na dama da sauri ya juyo, Aunty Hafsat
Mamma kenan
Cikin sanyin murya tace.
"Dan Allah Muhammad muje na roƙi wannan al'farmar kayiwa Allah da Manzonsa muje,
koda zaman daƙiƙu ukune kayi. Kada mu kunyata wurin aminan Umaymah".
Ya zaiyi sun gama ɗaureshi da jijiyoyin jikinsa,
Wani nannauyan ajiyan zuciya ya sauƙe mai ƙarfi kana ya gyaɗa kanshi yaci gaba da
tafiya.
Still Mamma na rike da hannunshi a haka har suka iso, farfajiyar wurin.
Har gaban kujeru inda aka shirya wurin zamansu taje ta ajiyeshi kusa da Aysha, tuni
shi Haroon ya zauna kusa da amaryarsa.
Shi kuwa Ibrahim shima ya zauna gefen Safiyyarshi.
Kana su Affan kuwa duk suka zauna tare dasu Jazrah da Azeema da Hibba da sauran
cousin sisters ɗin su.
Cikin tsananin jin daɗi Umaymah, Mamma Aunty Rahma, Hajia Mama. Suka fito bisa
dandamali buɗe bakin jakukkunansu sukayi, wani irin liƙi na musamman sukeyiwa
amarenta tamkar babu talauci.
Gaba ɗayansu da 1-1k suke liƙi cikin ƙasaita.
Kusan 5 minute sukayi suna liƙi kana MC yace su koma su zauna su huta.
Wani irin banbaraƙwai Sheykh yake ganin abun sabida shi dai a iya tsawon tarihin
rayuwarsa bai taɓa zuwa ba, kuma shi bai taɓa ganin tsarin wannan bidi'o'inba.
Ina dalili wannan abun, ai ko basuyi hakaba tabbas an san dai suna cikin farin
cikin.
Baya zamansu kamar da mintuna 3 MC ya kuma kiran amare dasu fito tsakiyar taron.
A hankali suka miƙe tsaye,
kana suka fara tafiya a hankali,
wani irin masifeffen zubawa tsikar jikin Aysha yayi tare da bugawan ƙirji da ƙarfi.
Sabida sarewa da al'gaita da tamburan da kakakin da aka sake gaba ɗaya a lokaci
ɗaya.
A hankali dai suke takowa, suna nufo tsakiyar taron.
Nan MC ya kuma cewa yana buƙatar uwar angwayen Gimbiya Khadijah Umaymah kenan da
tawagar ƙawayenta.
A nitse Umaymah ta miƙe kana Su Hajia Kubra, Hajia Rakiya, Gimbiya Ruƙayya Hajia
Maimunatu sai kuma Ummi da dai sauransu.
Suna shigowa Umaymah taci gaba da yin liƙin 1-1k duk sauran kuma 5-500 suka fara
miƙa wa.
Yadda ake busan sarewa ne yake ta'azzara tashin tsikar jikinta da kuma bugawan
zuciya.
Busar sarewan yakeyi mai busar cike da iyawa da ƙwarewa da bajinta,.
Affan, da Jamil kuwa murmushi sukeyi, Jalal kuwa ido ya zuba musu.
Hajia Mama kuwa sai wani irin sihirtaccen Murmushi takeyi wanda ita kaɗai tasan
ma'anarsa.
Shi kuwa Sheykh ƙara matsota yayi da kyau har kamar zai ruggumeta, hannunshi na
dama yasa ƙasan haɓarta ya tallaɓeshi tare da cewa.
"Aish! Ais.. da sauri ya ida ƙarasowa gareta lokacin da ya ɗago kanta yayi dai-dai
da ƙaƙƙafewar da idanunta sukayi, kana numfashinta ya tafi cak ya ɗauke ta sum...!
Kiyi haƙuri da typing errors banyi editing ba, abubuwa sunmin yawa.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Luuuh ida nunta suka limshe ta sume.
Da sauri yasa hannunsa ya tallabo ta faɗa jikinsa, cike da tsoro Ummi ta matsoshi
tare da cewa.
"Sheykh lfy kuwa meke faruwa?".
Cicciɓota yayi ya ruggumeta tsam a jikinshi kana, ya juya ya fara taku, yana
ratsawa gefe.
Cikin tsananin tsoro Umaymah, Ummi, Mamma. Suka rufa mishi baya.
Yayinda Aunty Rahma kuwa da sauran tawagar ƙawayen Umaymah suke zaton, kawai wani
salone hakan sabida abu da Ustazu sai kallo.
Hajia Mama kuwa da ido ta bisu tare da yin wani ɓoyeyyen murmushi mai cike da
manufofi masu ƙarfi.
Su Umaymah kuwa wurin suka koma taje ta jagoranci ƙawayenta suka koma cikin Part
ɗinta.
Ƴan cikin garin Tsinako duk suka koma gidajensu sai ƴan nesa-nesa wanda duk gobe
zasu tattafi.
Su Ya Hisham da Affan kuwa tare da Haroon da Ibrahim suka koma part ɗin da aka
sauƙesu,
nan kowa ya fara shirin al'wala dan lokacin ya ƙara to.
A hankali ya sunkuyo hannunshi yasa ya dafe hannun kujerar da kanta yake kai.
A hankali ya sunkuyo kanta sosai,
yatsunsa yasa tsakiyar goshinta ya ɗan buga da ƙarfi tare da cewa.
"BISMILLAH". Kana yaci gaba da ɗan buge goshin nata, a hankali tayi wani irin
sassanyan miƙa tamkar wahainiya, fatan idonta ta fara motsawa shi kuwa Sheykh ci
gaba yayi da buge goshin nata tare da cewa.
"Aeeyshah! Aeeyshah!!."
Cikin fizgar numfashin da mgn tace.
"Na'am".
Haɗe fuska yayi tare da cewa.
"Ba ke na kiraba,".
Da sauri tace.
"Ni ka kira mana kanata dukana a goshin da amton sunan Allah".
Fuskarshi ya tsuke tare da cewa.
"Goshinki ko goshin matata! sanina dake kince kin tafi, meya kuma kawoki me kike
nema?".
Kwaɓe fuska tayi murya na rawa hawaye na zuba tace.
"Kirana ankayi tunda anka kunna Sarewa da al'gaita dole du inda nake zan taho".
Cikin faɗa yace.
"Ke tafi daga nan maƙaryaciyar banza".
A hankali ta buɗe baki alamun zatayi atishawa cikin tsawa yace.
"Tsaya ban gama mgn da keba in kika kuskura kika tafi, to tabbas zan jawoki in kuma
ɗaureki in ƙonaki".
Cikin rawar murya tace.
"Na tsaya, kayi haƙuri".
"Maza tashi ki zauna". Yace a faɗace.
Da sauri ta tashi ta zauna,
Gefenta ya zauna kana ya kamo hannunta ya riƙe gam saida tayi ƙara sannan yace.
"Baki san gidan da take bane".
Da sauri tace.
"Na sani".
"To ina take?". Ya kuma tambayarta.
"Masarautar Joɗa take".
Kanshi ya gyaɗa sannan yace.
"Na'am kin san kuma dole duk wanda ke cikin masarautar Joɗa sai yaji kakaki da
al'gaita da tambura da sarewa tunda mabusar masarauta ne, ko kina nufin duk sanda
taji sai kinzo kin fiddata cikin haiyacinta kin tozarta min aurena a bainal jama'a,
in bana kusa ta faɗi har ƙasa a sume ko me kike nufi ace matata tana sume a kwance
ƙasa".
Da sauri tace.
"A a baza'ayi hakaba in sha Allah bazan zoba, in dai dan kiɗane da sarewa nayima
al'ƙawarin bazan zoba, na dena zuwa har abadan dan Allah sake min hannuna".
Kanshi ya jinjina kana yaci gaba da matse hannun da kuma karantar Baƙara da yakeyi
a hankali.
Cikin kuka tace.
"Dan Allah kada ka cutar dani wlh nima ban taɓa cutar da Shatu ba, Ni makariyace a
wurinta, dan Allah kada ka ƙonani, zan tafi dama ko iyayenta basu san in jikinta
ba, sai dai sukayi zaton akwai wani abu jikinta tunda sa'i zuwa lokacin takan ga
abinda bani adam basa iya gani da yardar ubangiji".
Cikin sanyi yace.
"Wato dan raini baki taɓa baiyana a jikinta iyayenta suka saniba sai Ni Muhammad
kikewa hakan ko?".
Da sauri tace.
"Wallahi Allah kenan na baiyana a jikinta ne bisa dole da kuma ceton lafiyarta da
kuma bata kariya dama kai kanka".
Cikin hatsala yace.
"Ubangijina shine mai bani kariya, in kika kuskura na ƙara ji ko ganinki to tabbas
zan babbakaki, fice min daga jikin mata dan kan babarki".
Ai kuwa a take Aysha ta fesa wasu tagwayen atishawa guda uku.
Sai gashi ta koma ta konta lib a jikinshi tayi bacci.
Kanta dake bisa kafaɗarshi ya dungure tare da cewa.
"Jiki duk al'janu sai son bidi'a da sakalcin yin addu'a ma wai kin gajiya, gaba
barinsu zanyi su mummurƙusheki zaki gane kurenki, wai Yah Sheykh na gaji kayi min
addu'ar".
Sai kuma yayi murmushi tuno jiya-jiya nan taketa mitar ya dena ce mata mai al'janu,
wai harda cewa yana bazata a gari.
Bayan sunyi sallan mangriba basu fitoba saida sukayi isha'i, kana suka dawo gida.
Washe gari da asuba, a hankali ta buɗe idonta jin muryarshi yana karatu.
Ganin ya bata baya baya ganinta ne, yasa ta yunƙura a hankali, ta zuro ƙafafuwan ta
ƙasa.
Kana ta miƙe ta nufi Bathroom, ruwan ɗumi ta haɗa cikin bathtub ɗin sabida alamun
hadari da sassayan iskan dake busowa.
Wonka sabulu tayi, kana tayi na tsarki sabida al'adarta ta ɗauke.
Towel ɗin dake bisa masaƙalin ta ɗauka ta tsane jikinta, kana ta meda kayan jikin
nata.sannan ta fito.
Gefenshi ta ɗan ratsa sannan tace.
"Zanyi salla kuma ba hijabi".
Kanshi ya ɗan juyo ya kalleta,
kana yaci gaba da karatun.
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"Ni ban san ina mukeba, kuma ba hijabi".
Miƙewa tsaye yayi jin masallacin Masarautar suna ƙoƙarin tada kabbara.
Tuni Umaymah kuma tasa Safiyyah da Aunty Rahma sun shiga kitchen da kansu sun haɗa
breakfast.
Nan aka kaiwa su Affan da Ya Hashim, Imran Sulaiman.
Sukaci abinci kana suka kama hanyar komawa Ɓadamaya.
Sheykh, Ummi, Aysha, Hajia Mama da Batool da Jamil, Jalal ya Jafar kuwa su sai
bayan sallan isha'i jirginsu zai tashi.
Su Affan kuwa dai-dai lokacin suka isa. Kasan cewar a gajiye suka isa, kowa wonka
yayi kawai dama sunyi salollinsu a hanya sun kuma ci abinci sai bacci kawa.
Ita kuwa Aysha haka nan yau take jin bege da kewar ahlinta ta kasa tsaida hawayenta
Especially Ahlin Abboi.
Ita kuwa Aysha tana shiga, ta ajiye jakarta gefe kana ta faɗa kan gado ta kwanta a
kife, ta kifa kanta bisa pillow kuka mai ƙarfine ya kwabce mata, sabida suya da
zafin da zuciyarta keyi na tuno ƴan uwanta da suka ɓace.
Duk da kuma kontar mata hankali da Bappa keyi na cewa anji lbrinsu har an gansu.
Kuka tayi tayi sosai wanda ita kanta bata san tsawon lokacin da tayi tana kukanba.
Yana fitowa ya rage hasken ɗakin kana yazo ya zauna bakin gadon.
Ya buɗe hannunshi ya ɗagasu sama alamun zaiyi addu'o'in kwanciya baccine, kiran
Haroon ya shiga wayarsa.
Yasan idan ba ɗagawa yayiba Haroon ba barinshi zaiba, hakane yasa ya amsa kiran da
sauri.
"Alhamdulillah mun iso lfy yanzuma bacci zan kwanta".
Ya faɗa da sauri. Dariya Haroon yayi tare da cewa.
"Ya haka dai malam kamar korata kakeyi, nima sabon ango banma hakaba sai kai tsohon
ango, to a huta gajiyar hanya, ni yanzu zan kama hanyar fatauci ne".
Wani gajeren tsaki yaja tare da katse kiran.
Dariya Haroon yayi kana ya jawo hannun Jannart ɗinshi suka nufi ɗauki shi.
Shi kuwa Sheykh addu'a yayi ya tofa a tafin hannunsa ya shafe jikinsa duka kana ya
kwanta bisa hannun damanshi.
Lumshe ido yayi tare da sauƙe numfashi kana ya fara tasbihi kamar yadda ya saba,
lokaci ɗaya bacci ya samu nasarar ɗaukeshi.
Ƙarfe biyar saura kwata, ya fito cikin shirin tafiya masallacin Masarautar Joɗa
domin limancin sallan asuba.
Da sauri ya buɗe ƙofar kana ya fita sannan yaja ƙofar ya rufe.
Dai-dai lokacin Ummi kuwa ta farka daga baccin da ya samu nasarar sata makara, da
sauri ta miƙa bathroom ta faɗa al'wala tayi kana ta fito.
Aysha kuwa can cikin bacci take cin sautin karatun Alqur'ani da yakeyi na suratul
Al-Burooj. Sosai sautin muryarsa ke ratsa ko ina na cikin masarautar Joɗa, a
hankali take buɗe kwayar idanunta wadanda bacci da kukan da tayi ya kumburasu suka
yi wani ɗan ja haka mai gauraye da farin.
meda idon tayi ta lumshe jin yadda yaja tsakiyar aya ta 8.
Yadda yaja illahhhhhhhh ɗin cikin taƙib mai ja shida, kana ya maida numfashi.
Saida taji tsikar jikinta na tashi yar-yar, da sauri ta buɗe idonta kana miƙa
zaune, cikin kasala da yanayin bacci bai isheta ba sam ta miƙe tsaye ta faɗa
bathroom.
Wonka tayi da ruwan sanyi sabida wani irin zafin da ake zabgawa, kai baka ce
tsakiyar damuna bace.
Al'wala tayi kana ta fito, wata tattausar doguwar riga ta zura a jikinta, kana tasa
hijabi.
Sannan ta shimfiɗa sallayarta.
Bayan ta idar da sallan ta fara du'a'u Azkar tanayi tana lumshe idonta sabisa sam
da baccin bai isheta ba.
Koda ta ida addu'o'in ta shafa, a hankali ta miƙa ta ninke sallayar da hijabin kana
ta ƙara ƙarfin A/C'n sannan ta kashe wutan ɗakin ta koma ta konta,
Mustsuke idon tayi jin har wani yaji-yaji suke mata, gyara kwanciyar ta tayi take
kuwa baccin yayi awon gaba da ita.
Bakwai dai-dai Ummi ta fito asalin babban falon.
Tana shiga kuwa ta samu Sara na fere Arish ga kuwa ruwan tea ta ɗora ta zuba citta
kanamfari sunata ƙamshi.
"Ina kwana Ummi".
"Alhamdulillah".
"Masha Allah". Tace tana haurawa saman steps ɗin da zasu sadata da inda freezer
yake.
Buɗewa tayi, zabbi uku ta ɗauko kana ta sasu a wata ƴar madai-daiciyar roba.
Kana ta dawo jikin sink wuƙa ta ɗauko sannan tazo ta fara gyarawa.
Sheykh kuwa karfe bakwai da kwata ya fito cikin wasu tattausan farin yaɗin boyel
riga da wondo da malum-malum yadin irin mai gidan dara-daran nanne. An watsa
gariyar aiki da surfani Royal blue mai masifar kyau, hular kansa itama farace mai
rashin Royal blue.
Hakama takalmin shi half cover suma Royal blue ne masu azabar kyau, sajenshi ya
kwanta lib gwanin burgewa.
Jakar System ɗinshi ya rataya a kafaɗarshi ta dama, kana ya fito ya nufi Valli
Hospital ɗinshi.
Ƙarfe tara saura kwata Jalal, Jamil, Ya Jafar, Imran suka shigo falon.
Jamil ne ya lumshe idanunshi tare dacewa.
"Wow Ummi wannan ƙamshin na girki shine ƙungiyar yunwa, duk yawunmu ya tsinke."
Dariya Ummi dake Dinning area tana jera Foodflaks bisa table ɗin tayi tare da cewa.
"Alhamdulillah kuwa kun iso a Sa'a an gama kenan kun iso, maza ku ƙara so nan."
Jalal dake riƙe da hannun Ya Jafar dake karanta Suratul Al-monafiqoon a hankali
yake motsa laɓɓansa saɓanin da da yakanyi da ƙarfi.
Zama sukayi baki ɗayansu, kana suka fara yin karin kumallon da kekkyawan girkin
Ummi.
Ita kuwa Ummi kitchen ta koma, ta sawa Sara nasu, kana tace.
"Yauwa kije ki ɗan huta sai shabiyu sai kizo mu ɗaura na rana".
Ɗaukan kularta tayi kana ta fita ta tafi.
Ita kuwa Ummi ɗakin Aysha ta nufa jinta shiru-shiru bata fiton ba.
Sallama tayi a bakin ƙofar, shirun da tajine yasata ƙarawa, still ba amsa,
Sallama ta uku tayi kana ta tura ƙofar a hankali sannan ta kutsa kai ciki.
Can ta hango Aysha konce lib tana sharan bacci cikin salama, murmushi tayi kana ta
juya ta koma falon ta ɗebi nata abincin taci kana ta koma ɗakinta dan yin walaha.
Su Jalal kuwa sai goma da rabi suka bar falon, ya zama shiru.
Bayan fitansun ne Ummi ta fito ta kimtsa Dinning table tsab, sannan ta zauna a
falon.
Sha ɗaya dai-dai Aysha ta farka daga baccinta mai cike da mafarkai, bathroom ta
kuma shiga, ruwa ta watsa sabida zafin da akeyi.
Tana fitowa ta zauna gaban dreesing mirror body lotion ɗin ta mai ɗan karen kanshi
ta shafa, kana ta ɗanyi light mackup akan Kekkyawar fuskarta tayi kyau sosai kuwa,
wata atamfar Super Engla mai kyau, green, red, and white color, yanada zanen
tsintsiya a jikinshi ɗinkin doguwar rigace takoyi dabas a jikinta gwanin burgewa,
ɗan kwalin ta murza a kanta irin ɗaurin mai stpes ɗinnan sosai fuskarta ta fito
ras, ta kitse jelar gashinta ta konto bayanta, gyale ja ta yafa turare ta fesa,
sannan ta fito ta nufi falon tana ɗan hamma alamun yunwa.
Ummi na ganinta ta mike zaune tare da cewa.
"Sai yanzu".
Gefen Ummi ta zauna a ƙasa bisa carpet tare da cewa.
"Eh Ummi gajiya. Ina kwana".
Fuska a sake tace.
"Lfy lau Alhamdulillah gsky kam kinsha bacci".
Kai ta rausayar tare da yin wata hammar, miƙewa Ummi tayi ba tare da tayi mgna ba,
ƴan kananun Foodflaks ɗin da ta zuba mata breakfast ɗin ta jera a tray da flaks ɗin
tea da plate spoon and cup. Gabanta ta ajiye kana tace.
"Yauwa ga abinci maza kici ki shiga kitchen ki shiryawa Sheykh nasa karin dan inaga
ya tafi asibitinshi".
Jawo tray'n tayi tare da cewa.
"Toh". Soyeyyen dankali da kwai ta zuba a plate kana ta haɗa tea sannan ta ɗan sa
ferfesun zabbin kaɗan kana ta faraci suna, hirar bikin haron.
A nan Safiyyah ma ta kira nan akayi yar hira da ita.
Itama Ummi bayansu tabi, ita ta fara aikin Lunch su kuma suna aikin na Sheykh.
Jan nama mai kyau ta ɗiba tayi musu yanka yan mitsi-mitsi ta wonkesu kana ta juyesu
a tukunya, tasa al'basa da Curry Maggi kanamfari citta tafarnuwa kaɗan da dai
sauran kayan ɗan-ɗano ta rufe tukunyar bayan ta ɗaura a wuta,
Bayan an fere mata dankalin ne, ta amsheshi tayi mishi ƙananun yanka, sannan ta
amshi tattasai, attaruhu da al'basa, da Sara ta jajjaga mata.
Ta ajiye a gefe tuni naman nan yaketa sulala yana zuba ƙamshi yayi lugub.
juye naman da ruwan tayi a wani ɗan kwano na tangaram kana tasa mai a tukunyar ta
meda kan wuta.
yankekken al'basa ta watsa a man take ya baza ƙamshi a Side ɗin gaba ɗaya, kayan
miyar tasa ta soya ya soyu da kay, sannan tasa ɗauki ruwan naman nan da naman ta
juye ciki.
Kana ta rufe sannan ta ɗan ɗauko maggi da gishiri ɗan ƙanƙani ta watsa ciki.
Sannan ta rufe, wata ƴar ƙaramar tukunya ta ɗaura tasa ruwa kaɗan kana tasa kwai
guda bakwai ciki kana ta rufe.
Sannan ta ɗauko sufageti rabin ledar ta karya tasa a cikin haɗin tukunyar.
tare da watsa dankalin nan a ciki sannan ta maida ta rufe.
Tukunyar kwan nan ta buɗe ganin sun dafu ne yasa ta sauƙesu, ta tsanesu kana ta
sasu a plate.
ɗan motsa taliyar da dankalin tayi kai ta gyaɗa ganin yayi yadda takeso naman ya
wadaci girkin sosai,
Kwan ta fara ɓarewa, saida ta baresu fes kana, ta rufesu gefe, buɗe tukunyar
taliyar tayi ganin yayi dai-dai da Dan ruwa-ruwane yasa ta ɗauki caras da al'basan
da ta yanka tare da dafaffan kwai ɗin ta sasu ciki.
sannan ta rufe ɓol-ɓol yake wani kekkyawan ɓararraka.
Wata kekkyawar Foodflaks mai marfin glass ta ɗauko ta fara ɗiban taliyar gefe-gefe
tana sawa a wani kekkyawan kwano gudun kada garin sawa a Foodflaks ɗin ya ɗan ɓata
kular, daga cikin kwanon ne ta juye a kular sannan ta dawo ta yaɗe al'basa da caras
da kwan da namomin ta jerasu saman kular kana tasa marfin ta rufe.
Sosai tsarin yadda tasa abincin yayi masifar kyau.
Sauran na tukunyar ta sawa Sara a plate da kwai ɗaya da Nama dasu karas ɗin sauran
kuma ta sawa Ummi shi a wata ƴar kula.
Cikin Murmushin Ummi tace.
"Gsky kam Aysha koda a ƙoshe nake zanci girkin nan".
Murmushi tayi tare da ɗauko lfaks ɗinshi da Ummi tasa mishi tea, kasan cewar ɗan
ƙaramine yasa ta jerashi kan tray kusa da kular,
ferfesun da Ummi tayi ta ɗan ɗuma tasa mishi a ƙaramar kula, kana tasa plate, cup,
tea spoon and fork. ta kimtsa komai, kana ta tura tray'n can gefe, sannan ta matso
kusa da Ummi tana cewa.
"Ummi miyan me zakiyi mana".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Ɗanyar ƙuɓewa".
Da sauri tace.
"Ummi yaushe zamuyi miyar kase".
Cikin dariya tace.
"In sha Allah gobe zamuyi".
Allah ya kaimu tace cikin jin daɗi.
A hankali yayi parking gab da bakin ƙofar falon nasu, Allah ya sani ya gaji ga
yunwa.
A hankali ya fito, dai-dai lokacin kuma Jamil da Affan suka iso wurin.
Affan ne yasa hannun ya amsar mishi jakar system ɗinshi.
Tare da ce mishi.
"Sannu da dawowa Malam".
Kai ya gyaɗa musu, yayi gaba kana suka bishi a baya.
Da sallama a bakinshi ya shiga.
Suna shiga kai tsaye Side ɗinsa ya wuce, Affan na biye dashi a baya.
Jamil kuwa kitchin ya nufa yana cewa.
"Salamu alaikum Ummi".
Da sauri ya iso kusa da Ummi.
"Ummi me kuke dafawa haka naketa jin ƙamshi ya ƙare zancen yana jan kular dake kusa
da Ummi.
Yana buɗe wa yace.
"Kai badon a ƙoshe nakeba da nayi tafiyar ruwa da kular nan".
Dariya Ummi tayi shi kuwa cewa yayi.
"Dan Allah wa akawa wannan girkin?".
Da sauri Ummi tace.
"Hammanku".
Juyowa yayi ya kalli Aysha tare da cewa.
"Uhum son kai. To ya dawo sai a kai mishi tare muka shigo".
Murmushi Aysha tayi tare da cewa.
"Ba ni naiba Ummi ce ta mishi".
Dariya sukayi duka, ita kuwa Ummi kallon Aysha tayi tare da cewa.
"To ɗauki ki kai mishi, kinga fa ɗaya tayi".
Ummi da Sara kuma sukaci gaba da aiki Jamil na zuba musu surutu.
A hankali tayi sallama tare da kutsa kai ciki jin muryar Affan a ciki yana surutu
shi ɗaya kai kace zarerrene shi kuwa Sheykh bakace yana falon bama sai dai kaji
yana cewa.
"Uhmm, uhum, ehh, ko?".
Iya amsar kenan.
Ganin suna tsakiyar falon ne yasa ta iso tsakiyar falon, a hankali ta sunkuyo ta
ajiye tray'n bisa santa table dake tsakiyar falon.
A hankali ya ɗago idonshi ya zubasu kanta, da sauri ya juyo ya kalli Affan ajiyan
zuciya ya sauƙe ganin Affan ba ita yake kalloba duk da ita yakewa mgn, amman
wayarshi yake latsawa.
wuyan rigarta da yake mai faɗine ya samu nasarar baiyana raɓin ƙirjinta a woje
sabida sulewar da gyalenta yayi.
murmushi ta ɗanyi jin Affan na cewa.
"Ƙaro plate da spoon Aunty Aysha nima nan yunwa nakeji".
Cikin tsokana tace.
"Ina Maman Amal".
cikin kwaɓe fuska yace.
"Uhum ita kuwa yar zuriya tana can wai suna auren ƴar autarsu Zeenart".
miƙewa tayi kana ta ɗan kalli Ya Sheykh haɗe fuska yayi tare dasa yatsarshi kan
ƙirjinshi yaja kana ya nuna mata ƙirjinta da idonshi sannan ya nuna mata Affan da
babbar yatsarshi wanda yayi alamun kamar gashin girarsa yake kwantawa.
Da sauri ta janye idonta kanshi kana ta gyara gyalenta.
Sannan ta juya ta ɗauko plate sannan tazo ta zuba musu.
Kana ta juya ta fita sabida wani irin mayataccen kallo da Ya Sheykh ke cilla mata.
Ita kuwa Aysha kitchin ta koma, nan suka ƙarashe aikin kana suka shirya komai a
Dinning table, sannan Sara ta tafi.
Ummi kuwa da Jamil suka zauna a falo.
Ita kuwa Aysha bedroom ɗinta ta, shiga.
Bathroom ta shige sabida, wani shegen fitinenne fitsarin da takeji.
Bisa toilet ɗin ta zauna tare da lumshe idanunta, sabida jin daɗin juye nauyin
mararta da takeyi.
Bayan ta gamane, tayi amfani ruwan ɗumi.
Sai kuma ta kwabe dan zafin da takeji tace bari ta ɗan watsa ruwan sanyi lumshe
idonta tayi lokacin da ruwan sanyin ya sauƙo jikinta, kana dai-dai lokacin ta tuno
mafarkin da tayi da safiyar yau, da sauri ta rumtse idanunta gam sabida a fili take
ganin yadda Sheykh yayi ta murzata a mafarkin da kuma irin kukan da tayi sabida
azabar da ya azabar da ita da sauri ta ware idon da kyau sabida sai takega kamar
zai shigo yanzune ya ritsa da ita haka yasa taci gaba da wonkon da sauri-sauri.
Cikin tsananin isa da izza da tsaurin ido, take taku har zuwa tsakiyar falon kana
hadimanta na Binta a baya.
Tsakiyar falon ta tsaya tare da watsawa Ummi da Jamil ido dogon tsaki taja tare da
cewa.
"Ina yake ɗan masu fiffigen!?".
Da sauri Jamil ya miƙa tsaye tare da watsa mata wani irin mugun kallo mai cike da
tsana yace.
"Baya buƙatar ganin irinku da ko sallama baku iyaba".
Cikin tsawa da ɗaga murya tace.
"Rufe min baki ƙaramin kwaro, ka bari inyi da shi jan wuyan naku".
Da sauri Sheykh ya miƙe tsaye jiyo muryar Gimbiya Saudatu a tsakiyar falonshi.
Affan ma miƙewa yayi da sauri kana yabi bayan Sheykh daya nufi falon da sassarfa.
Yana fitowa Gimbiya Saudatu ta gyara tsayuwarta tare da buɗe al'kyabbar jikinta
kana tace.
"Yauwa al'huda-huda sarkin karatu.
Zo nan zo ka gayawa wannan ɗan tayin ƙanin naka cewa.
Duk lalacin mutun ya iya sallama amman banda tsuntsaye su sai dai su gani anayi,
gwarama tsuntsun da ba zunibi ne ya maidashi tsuntsuwar ba dama haka Allah ya
halicc...".
Cikin wani irin tsananin tafasan zuciya da tuƙuki da ciwo a rai.
Sheykh yayi mata wani razanenne tsawan da saida tayi tsalle ta koma baya kaɗan.
Tsawar daya danna matane yasa Aysha fito da sauri tana mai gyara ɗaurin ɗan kwalin
doguwar abayar da tasa yanzu.
Cikin rawan jiki yake taku har gabanta.
Ummi da Affan da Jamil kansu jikinsu kerma yakeyi.
Jalal dake Side ɗin su ma yajiyo sautin muryarsa hakane yasa ya nufo falon da
sauri.
Cikin azabar fushi ya nunata da ƴar yatsarshi manuniya murya na rawa yace.
"Duk tsuntsuwar da kika gani Allah yasan da zamanta, ki kuma sanni wannan
tsuntsuwar ta fiki daraja har gaban Allah".
Cikin jajir cewa da ƙarfin hali ta ɗan ja da baya tare da cewa.
"Eh lallai kam ta fini har gaban Allah mana tunda girman zunubanta da jafa'inta
yasa Allah ya nuna mana ikonsa da aya a kanta ya sauya mata halitta daga mutun zuwa
tsu..".
Wani irin zabura Ummi, Affan, Jamil, da hadiman Gimbiya Saudatu
Sukayi sabida wani irin azabebben ihu da ta kurma da karfi sabida wasu irin
gigitattun tagwayen maruka da Sheykh ya yarfa mata da hannunshi.
Wanda sukayi nasarar tafiya da jinta da ganinta.
Kanta ya sake nufa da azama alamun zai tabketa da iyakar iyawarsa
Cikin rawan jiki Ummi tace.
"Sheykh kayi haƙuri barta kasan hannunka".
Ina wani marin ya kuma yarfa mata wanda saida taji wani fitsari ya tsarto mata.
Ihun data kurma yayi dai-dai da kife kanta da tayi da jikin kujera.
Cikin wani irin azama da sauri haɗi da kiɗima Aysha tayi sauri ta nufi gaban Sheykh
sabida ganin baya cikin hayyacina.
Affan da Jamil da sukayi nufin riƙeshi ne ya yarfawa maruka wanda yasa suka ja da
baya.
Cikin azama tasha gabanshi tare dasa hannunta ta riƙo hannunshi da ya ɗago zai mari
Gimbiya Saudatu, cikin azaban fushi ya juyo ya kalleta da rinannun idanunshi.
Da sauri ta kuma ƙara riƙe hannunshi tare da matsoshi kana murya na rawa tace.
"Yan Sheykh! Kayi haƙuri".
Fusge hannunshi yayi da ƙarfi ya nufi kan Gimbiya Saudatu domin idonshi ya rufe rib
baya ji baya gani kamar yadda itama Gimbiya Saudatu idonta da kunnenta suka dena
aiki kana fitsari ke tsiyayo mata.
Da sauri Aysha ta kuma shan gabansa, kawai sai ta faɗa jikinshi ta ruggumeshi gam-
gam a jikinta,
cikin rauni take cewa.
"Yah Sheykh ka bari, kada ka kulata Please Yah Sheykhhhh kada ka sake barin
hannunka mai daraja da kullum yake cikin taɓa al'ƙur'ani mai girma ya taɓa fuskarta
kada ka bari fuskarta ta samu darajar da hannunka zai taɓata.
Kar-kar haka jikinshi ke rawa da tsuma tamkar mazari, yana mai jiyo amon sautin
muryar Aeech cikin kunnuwansu.
Ita kuwa Aysha a hankali tasa tafin hannunta ta tallabe gefe da gefen fuskarshi ta
karkatoshi gareta, cikin sanyi da tattausan lafazi tace.
"Mai hankali keyin mgn ya dami mutane ba, majanuniya irinta ba. Bata da ma dafa,
ita fa bushiyace mai baya kamar allurai, Please kada idonka ya sauƙa a kanta".
Ta ƙare mgnar tana jan hannun sa na dama tana ja ta nufi Side ɗinsa.
Cike da mamaki Ummi, Affan, Jalal, Jamil, Hadiman Gimbiya Saudatu suka bisu da ido
ganin ya bita a baya, tuni ta sarrafa fushinsa.
Ita kuwa Gimbiya Saudatu har yanzu lalube takeyi wanda yasa Affan da Jamil
murmusawa dan sai tafi kyau da makanta.
Ita kuwa Aysha Kai tsaye har bedroom nashi ta wuce riƙe da hannunshi suna shiga ta
faɗa jikinshi.
Wani irin rumtse idanunshi yayi da azaban ƙarfi tare da ruggumeta tsam a j...!
Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 zaku turo ta asusuna
na Jaiz bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na
shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276.
Bana son VTU in kinyima ni ba ruwana. In ya kama dole ma baki da damar tura kuɗin
ta Account ɗina to katin mtn zaki saya ki copy numbers ɗin ki turo min ta whatsapp
09097853276.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": A jikinshi, ya matseta da ƙarfi, sabida tsananin fushin da
yake ciki da tafasar da zuciyarsa keyi, ji yakeyi tamkar ya matseta ya medata cikin
jikinshi kanta ya danni zuciyarsa ko zaiji sassaucin.
Ƙuna da ƙuncin da kalaman da Gimbiya Saudatu ke jifarshi dashi da mahaifiyasa dasu.
Haƙiƙa ita kaɗaice mutun da ta samu nasarar gano abinda ke ta'azzara fushinsa har
ya kasa control ɗin kanshi ta tunzurashi.
Wani irin wahaltaccen numfashi Aysha ta fesar a hankali sabida jin wani fitinenne
rugguma da yayi mata tamkar zai gamesu ya cure jikinsu wuri ɗaya.
Gaba ɗaya jikinshi rawa da kerma yakeyi tamkar mazari.
Cikin fizgo numfashin ta kwantar da kanta bisa ƙirjinshi dai-dai kan ƙahon
zuciyarsa,
Kana tasa hannun ta saƙalo wuyanshi, ta ware yatsunta manya tana yin sama da ƙasa
dasu a kan tattausan sajensa
Cikin sanyi tare da muryar kwantar da hankali tace.
"Indai har ikon Allah kan iya yaye duhun dare da hasken rana ya meye gurbindun.
To tabbas yaye baƙin ciki i zuwa farin ciki a zuciyar bawansa al'amarine mai sauƙin
gaske.
Abin sani kawai shine su mumanai girman jarrabawa ko ƙalubalen rayuwa baya sasu
fidda tsammanin samun rahamar ubangijin taliƙai."
Murza kanta ta kumayi bisa ƙirjinsa sabida tanajin wuya da zafin ruggumar da ya
mata cike da fushi.
Cikin sassanyan murya tace.
"A shawarce kayi ƙoƙarin jagorantar zuciyarka, kayi baya da lamuran kowa ka ruggumi
naka.
Sabida kana zagaye da Magauta makusanta yau da gobe ita ce zata ganar da kai
abubuwa da yawa, ka fuskanci magautanka ka dena dukan dungu."
Mutsu-mutsu ta farayi a jikinshi sabida kalamanta na ratsashi kuma suna sashi
zafafa ruggumar da yayi mata. Koda yake hakan baya rasa nasaba da hautsunewar
kwanyarsa a kan kalamanta.
Cikin ɗan buɗa murya taci gaba da cewa.
"Kafin ka yarda da mutane to ka rinƙa morar Kekkyawar ƙwaƙwalwarka mai tarin
basira da nazartarsu, ka dena yarda da mutun a bisa fuskarshi ta zahiriya.
Kafin ka buɗe musu zuciyarka ba basu kekkyawan mazauni na mutane masu amana.
Da yawan mutane dake da kaifin basira da iya tsara zance, har su sanyaya zuciyar
mutun su sa mishi yardarsu a ransa.
Da idan zaka shiga zukatansu zaka samu dafin guban dake zuƙatansu yafi na baƙin
kumurci.
Yah Sheykh kada ka damu da sauyin ɗan Adam tunda dama shi halittace mai rauni kan
rikon amana da halaccin.
Har kullum ka jingina da kanka, duk wanda ya nuna zai zamto tsanine a gareka, koma
yake ganin shine tsaninka, nuna mishi tun kafin zuwasa gareka.
A tsaye kake da ƙafafunka.
Ta hakane zai san ƙaucewarsa bata nufin faɗuwarka."
Ɗan tsagaitawa tayi ta ɗago kanta, ta kalleshi sabida jin yadda tattausan gemunshi
ke shafa goshinta.
Lip ɗinshi na ƙasa ya taune tare da girgiza gemun.
Ya kuma rumtse idanunshi sai dai yanzu ya ɗan fara sassauta ruggumar da yayi mata.
A hankali taci gaba da cewa.
"Gimbiya Saudatu fa, ba belbela bace, Yah Sheykh ka nazarci kalamai na, ita
bushiyace ko ince kunkuru.
Zanfi son ka ɗauki zancenta dana mai taɓun hankali a ma'auni ɗaya.
Ni dai ban san menene tsakaninku ba, sabida bani da damar sanin komai naka, da ace
na sani da ni zanji da ita, sai dai batun gsky ka dena yankewa littafi hukunci a
bisa bongon bayanshi, ka buɗe littafi ka nazarceshi shafi zuwa shafi kafin ka yanke
wa littafin hukunci".
A hankali ya buɗe idanunshi.
Ya zuba matasu, tabbas yaji wani abu ya ɗarsun masa a zuciya, da zai samu yanzu duk
suturan jikinta zai kekketashi ko zaiji sassaucin abinda yakeji.
A hankali ya saketa.
Kana ya zauna a bakin gado,
Kanshi ya dafe da hannunsa duka biyu.
Still har yanzu jikinshi kerma yakeyi.
Ita kuwa Aysha juyawa tayi da sauri ta nufi falon, da nufin ta ɗauko mishi ruwan
sanyi yasha ko zaiji sassaucin abinda yakeji a ransa.
A can falon kuwa Affan da Jamil, sai dariya sukeyi ganin yadda har yanzu Gimbiya
Saudatu taketa lalube a inda ta faɗi kasa dirsham.
Tuni fuskarta ta haye ta kumbura tayi sintim.
Hakama bakinta.
A hankali ta fara bude idanunta, sai ta kuma rufesu.
Ummi ce tayi murmushi mai cike da jin daɗin marukan da Sheykh ya yayyarfa mata.
Cikin dakiya ta kalli hadiman Gimbiya Saudatu dake gefe suna murmushi suma tace.
"Ku matso kuyi mata jagora".
Da sauri Gimbiya Saudatu ta gyara zamanta tare da buɗe jajayen idanun nata, cikin
masifewar murya tace.
"Ke tafi daga nan Jakadiya mara galihu".
Da sauri suka juyo suka kalli inda Aysha ke tsaye wacce ta nuna Gimbiya Saudatu
hanyar fita tare da cewa.
"Ki ɓace min daga nan, sabida mijina bazai juri jin ihun haukanki ba".
Wani mugun kallo ta watsawa Aysha da jajayen idanunta kana tace.
"To fitsarerriyar ƙauye, mai gaggawar tsiri da cewa miji Baba, waya kasa dake bare
ki zari babban kashi".
Jalal ne ya ƙaraso cikin falon, sabida yana son yaga matakin da Aysha zata ɗauka
tunda ta iya fesa Hajia Mamansu ma rashin kunya.
Ummi, Jamil, Affan, suma gyara zama sukayi.
Ya Jafar da yanzu ya shigo ma gefen Jalal ya zaune.
Ita kuwa Aysha cikin isa da ƙasaita ta iso gaban Gimbiya Saudatu kujerar dake
gabantan ta zauna a kai wacce kujerar zaman Sheykh ne. Kai ta jinjina tare da cewa.
"Ƙauye tushen kowa! Duk wanda bashi da ƙauye to bashi da asali kenan, shin baki san
cewa da ƙauye akanyi birni ba.
Shin ke kinma san me ƙalmar ƙauye take nufi kuwa?".
Ƙafarta ɗaya ta ɗaura kan ɗaya, kana taci gaba da cewa.
"Da fari Makka itace babban birni sabida Annabi Sallallahu alaihi Wasallama yana
cikinta.
Da yayi hijira ya koma madina kuwa sa madina ta zama babban birni mai cike da
salama sabida addinin da kanshi ya koma can.
In kin gane me ƙalmar ƙauye take nufi garin da babu addini ba ilimi garinda kafurai
suke, shine ƙauye, domin duk inda hasken addini yake da ilimin da masana ilimin to
sun zarta ace musu ƙauyawa, domin kalmar ƙauyawa tana nufin jahilai, niko nan da
kike ganina gidanmu tushene na tsanƙaya yara da dattawa.
Dan haka janye kalmarki ta fitsarerriyar ƙauye, gorinki bai samu muhalliba."
Tsaki taja tare da cewa.
"Baki san cewa kunne ya girmi kaka ba ko? To inma baki saniba Ni nan Aysha ina sane
da labarin ƙuruciyarki da rashin kunyar da fitsarar da kikayi da taraddadin da kika
sawa iyayenki na alamun lalacewa, dan haka kece fitsarerriyar. Kana kuma in kin
mance in tuna miki ƙauyenmu ya zarta asalin naku ƙauyen girma da daraja ko dai kin
mance inane asalin ƙauyenku.
In kin mance in tuna miki, ita kanta masarautar Joɗa kafin a auroki cikinta zata
amsa kiran suna ƙauyen da hausawan ke nufi.
Yau da gobe shike sauya komi da kowa.
Ni nan da kike gani da mgnarki data ɗaurerre a turu basu da maraba."
Cikin masifa Gimbiya Saudatu tace.
"Sai dai in kece mahaukaciyar".
Dariya tayi tare da cewa.
"A a akan bola nake".
Miƙewa tsaye Gimbiya Saudatu tayi tare da fara gyara al'kyabbar jikinta, tare da
cewa.
"Zanyi mgninku zaku gane kurenku".
Taɓe baki Aysha tayi.
Ita kuwa juyawa tayi ta, fice hadimanta na biye da ita a baya.
Dariya sosai Ya Jafar yayi wacce saida ta basu mamaki.
Sheykh kuwa da tun ɗazu ya fito bayan yayi al'wala ganin azahar tayi,
Tsayuwa yayi yana jin yadda Aysha keyi da Gimbiya Saudatu.
Ita kuwa Gimbiya Saudatu ganinshi ne yasa ta miƙe maza ta fice.
Miƙewa Aysha tayi da sauri jin muryar sa yana cewa.
"Ku tashi kuje kuyi al'wala lokacin salla yayi".
Juyowa tayi ta zuba mishi ido.
Tabbas daga jin muryarsa da yanayin fuskarsa zai iya nunawa mutun cewa har yanzu a
zuciye yake.
Kallonta yayi a fizge kana yaja idonshi yayi gaba su Affan na biye dashi a baya.
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Dai-dai kenan yau dai Sheykh ya sawa Gimbiya Saudatu tsoron zuwa nan ta baje
kolin rashin kunyar ta."
Juyowa tayi ta kalli Ummi tare da cewa.
"Uhummm Ummi an dukan tenki akefa aka bar jaki a ɗaure"
Ita kuwa Aysha juyowa tayi ta kalli Ummi dake miƙa mata wayarta tare da cewa.
"Amshi Umaymah ke son mgna da Sheykh ta kira wayarsa baya ɗagawa ke kuma ta kiraki
taji kina waya."
Amsa tayi da sauri kana ta kara a kunne tare da cewa.
"Assalamu alaikum, Umaymah ina wuni".
Umaymah dake kwance kan gado Mamma na gefenta,
Murmushi tayi tare da cewa.
"Lfy lau Alhamdulillah Aysha, ya gajiyar hanya?".
Ayyah tace, ita kuwa Umaymah gyara kwanciyarta tayi tare da cewa.
"Yauwa Aysha Kaiwa Jazlaan waya".
Da sauri ta miƙe tare da cewa.
"To Umaymah bari in Kai mishi".
Corridor'n ta shige, tana tafiya tana gaisawa da Mamma data amshi wayar.
A hankali ta kutsa kanta cikin falon shiru, babu kowa sai hasken wuta daya karaɗe
falon.
Cikin nitsuwa ta ƙaraso gabanshi, ido ta zurawa Kekkyawar farar fatar bayanshi, da
take tamkar ta Balarabe.
Sumar ƙeyanshi ta kalla, ido ta lumshe tare da ɗan sunkuyowa, bakinta ya kusanta da
kunnenshi, a hankali ta buɗe baki tare da cewa.
"Yah Sheykh!".
Idonshi ya kuma lumshe da kyau, jin sautin zazzaƙar muryarta cikin kunnensa.
Tun shigowarta idonsa biyu, dan ya gaza samun bacci, yaso ace ya sauyawa Gimbiya
Saudatu kamanni ta yadda har abada bazata sake tsayuwa a gabanshi ta ƙalubalanci
ƙaddarar mahaifiyarshi ta kalmar sakaiyar zunibinta ne ba.
Ƙara manna kanshi da pillow'nshi yayi, jin alamun ta hau kan gadon.
Ita kuwa Aysha a hankali ta rarrafo ta matso gareshi.
Sunkuyowa tayi ta leƙa fuskarsa,
tare da kiranshi.
"Yah Sheykh".
Shiru bai motsaba bai kuma amsaba, kana bai buɗe idanunshi ba.
So take ya juyo rigingine sabida, wannan zanen macijiyar take son ganin ya yake a
jikinsa a yanzu.
To yau kuma ga fushi ga Sha'awar data addadabeshi wacce yasan Aysha ce ta tsokano
mishi ita.
Gashi kuma in a fushi yake duk abinda zai yaken mishi da ƙarfi, hakane ya ta'azzara
bukatarsan.
Shi kuwa Sheykh Jabeer karo na forko a rayuwarsa da sha'awar ta gigitashi ta sashi,
fita haiyacinsa.
Yayi wonka kusan sau huɗu tsakanin azahar da la'asar, sabida masifar da yakeji.
Yana fitowa ya buɗe drower'rsa wani sabon boxes da yasan zai matseshi ya zaro, ya
saka kana yasa wani gajeren wondon a kai sabida su danne mishi Sheykh ɗinsa dake
son nunawa duniya a yunwace take.
Farar jallabiya ya zura, kana ya ɗauko al'kyabba irin mai shara-sharan nan ita kuma
Sky blue ya saka, sannan yasa hiramin ya fesa turare.
Kana ya fito.
Shiru falon ba kowa, haka yasa ya fice. Da ɗan sauri sabida lokacin yayi.
Kiran salla ne ya tada Ummi daga baccin da ta ɗan yin.
Ummi kuwa tukunyar data ɗaura tun kafin taje tayi bacci ta buɗe, bul-bul haka yake
bararraka a hankali sabida ta rage wutan sosai yadda ko zata kai magriba ruwan
bazai kare ba.
Ƙara wutan tayi, tare dasa ludeye ta ɗan motsa ƴan ƙananan mulmulen tunkusa, wanda
suketa bararraka da jan nama mai kyau da tantaƙwashi, sai ƙamshi yakeyi tuni saman
ruwan ya cika da mai naman kab ya diddige ya marmashe.
Ita kuwa Aysha naman tukunyar dake gabanta ta buɗe wanda sulallen naman ke ciki.
Juyewa tayi cikin tukunyar miyar, kana ta juya ya shiga Store bandan kifi ta ɗebo
manya masu kyau.
Ruwan ɗumi ta zuba a ciki ta wonke ta gyarasu fes.
Kana tasa a cikin tukunyar.
A masallacin Masarautar Joɗa kuwa, ana idar da sallan la'asar duk, aka fara fitowa.
Affan shi cikin gari ya wuce wurin aminansa Yusuf da Aryan.
Ƴan tsirarun mutane ne suka rage a masallacin wanda Sheykh yana cikinsu.
Shida dai-dai, hadarin ya gama haɗa gangaminsa tako ina gabas da yamma kudu da
arewa da tsakiyar sararin samaniya yayi baƙiƙƙirin
Sai wani irin walƙiya mai masifar haske da akeyi tako wani sashin.
Wani walƙiyane da a haska yazo tare da wani razanenne tsawa mai firgitarwa ne yasa
Aysha wani irin zabura ta takure kanta cikin cinyoyinta tare da cewa.
Innalillahi wa innailaihi rajiun".
Itama Ummi abinda ta maimaita kenan sabida ta razana matuƙa.
Aysha kuwa da sauran matsorata irinta ajiyan zuciya ta sauƙe, tare da cewa.
"Kai ya Allah kasa mucika da imani, wlh Ummi ina tsoron walƙiya da tsawa a
rayuwata, ina son yanayin damuna amman ina tsoronshi".
Falonshi ya fito, dai-dai lokacin aka kuma danna wata tsawar da ta kece da ruwa mai
ƙarfi.
"Ya ilahi". Yace lokacin da ya fito babban falon, shiru ba kowa sai hasken wuta.
Sanyin dake ratsa jikinshi ne yake sashi cikin wata fitinar kuma.
A nitse ya juyo.
Falon Aysha ya nufa.
Shiru ba kowa sai TV'n da suka bari a kunne.
Kanshi ya ɗan juya ya kalli ƙofar ɗakinta,
TV'n ya kashe sannan ya nufi ɗakin.
Tana fitowa ta wuce gaban dreesing mirror, gashin kanta ta taje ta gyarashi ta
tubkeshi a ƙeyanta sabida saurin da takeyi bata tsaya kitse jelarba.
body lotion mai ɗan karen ƙamshi ta shafa a jikinta, kana ta shafa humranta mai
sassanyan ƙamshi.
Kasan cewar yanayin Weather'n garin ya sauya ko ina yayi sanyi iska mai sanyi nata
busawa tana kaɗawa da sassayan ruwane yasa.
Ta saka dogon wondon blue jeans sai kuma tasa wani Baby top fari wanda ya lafe a
jikinta yayi mata cib-cib kana ta ɗaura wani pink jacket wuyanshi da tattausan
suma fari, sai dai jacket ɗin ba irin ƙattin nan bane ƴar cafalce dai-dai da
jikinta kuma ya tare mata sanyin.
Gaban dreesing mirror ta koma wasu turaruka masu ƙamshi guda biyu ta fesa.
Kana ta zato wani ƙaton hijabinta Black blue mai ɗan karen kyau da sheƙi, ta
zurashi har ƙasa ko idon sawunta bazaka iya ganiba.
Masarautar Joɗa kuwa, an dai kira salla amman ba'a samu mutane da yawa ba sabida
laruran ruwan sama.
Bayan sun idar da sallan ne, sukayi addu'o'in kana sukayi nafila raka'a biyu,
sannan suka zauna.
Tasbihi ya ɗanyi kana ya gyara zamansa da kyau, Al'ƙur'ani dake kan durowar dake
gaban wurin da yake sallan ya dauko,
juyowa yayi ya fuskanceta kana ya miƙa mata.
Kallonshi tayi tare da amsar ƙura'an ɗin.
"Ki karanta inji yadda kira'arki take".
Ya faɗa idonshi na kanta.
Karatun takeyi cikin sanin ƙaidarsa da bawa ko wanne harafi haƙƙinsa tsakanin ɗauri
da wasalin sama dana ƙasa da kuma wurin ja mai shida da huɗu da uku.
Sosai yake jin sautin zazzaƙar muryarta na ratsa mishi kunnuwa har zuwa ƙahon
zuciyarshi.
Kanshi ya jingina da gado yana jin yadda take fitar da Tajwid da kyau da fidda
Qalqala, iglab, idgham, ikhfa'a Ghunna.
A hankali ya ɗan ɗago kanshi lokacin da ta iso aya ta 31 gyaran murya ya ɗan yi,
wanda yasa ta buɗe lumsassun idanunta da sauri.
Kallon alamun tambaya ta mishi.
Kanshi ya jujjuya tare da mata alamun taci gaba.
Kai ya sake ɗagowa lokacin da tazo aya ta 61 still yayi gyaran murya.
Ci gaba tayi da karatun dan ta fahimci alama yake mata.
Kasan cewar suratul Noor ayoyi 64 gareta.
Aya uku ta kara kan na 61 da ya mata gyaran murya tazo ƙarshen ayar.
Da sauri ta buɗe idonta jin yace.
"Sadakallahul azeem".
Kanshi ya jinjina tare dayin murmushi.
Ita kuwa cikin sanyi tace.
"Ɓata nawa nayi?, Yah Sheykh a gyara min?".
Murmushi yayi tare da cewa.
"Baki ɓataba kinyi ƙoƙari sosai".
Cikin sauri tace.
"To kuma naji kayi gyaran murya".
Gyara zamanshi yayi ya fuskanceta da kyau kana yace.
"A aya ta nawa da ta nawa nayi gyaran murya?".
Hannunta tasa ta tallaɓe fuskarta tare da cewa.
"Aya ta 31 da 61".
Hannunsa yasa ya ɗan shafa gemunsa kana yace.
"Ayoyin sun kasance ɗaya daga cikin dogin ayoyin da aka ƙiyasta tsawonsu dake cikin
al'ƙur'ani mai girma".
Kai ta jinjina alamun gamsuwa kana tace.
"Ayyah, wato shiyasa lokacin da nake haddarsa aya ta 31 saida na kusan sati a
kanta, bappa yayi ta faɗa wai nasa wasa a gaba".
Kanshi ya jinjina kana yace.
"Sosai ma kam gskyar Bappa kinyi wasa".
Cikin sanyi tace.
"Kai a kwana nawa ka haddaceshi?."
Murmushi yayi tare da cewa.
"A kwana bakwai sati ɗaya na haddace suratul Noor".
Cikin ware ido tace.
"Kai ai ƙwaƙwalwarka ta musamman ce Yah Sheykh."
Miƙe tsaye yayi yana cewa.
"Ko?".
Eh tace tana kallon dunduniyar ƙafarshi.
Wayarshi ya ɗauka, ɗan daddan nawa yayi kana ya kara a kunne jim kaɗan ya fara
mgna.
"Ayyah Ummi zanci gashinki".
Murmushi Ummi dake zaune bisa sallaya tayi tare da cewa.
"Kaza ko zabuwa?".
Juyowa yayi ya ɗan kalli Aysha kana yace.
"Zabuwa, Ummi ta gasu da kyau".
Cikin sakin fuska tace.
"To Sheykh bari inyi sallan isha'i".
To yace kana ya katse kiran.
Ya dawo ya zauna.
Ummi kuwa
har ta zauna sai kuma ta tashi.
Ta nufi kitchen a cewarta kafin tayi sallan zabuwar ta sulala.
Bayan sun idar da sallan isha'i sukayi addu'o'in kana ta miƙe tayi shafa'i da
wutri".
Sannan ta zauna tana tasbihi.
Kanshi ya ɗan juyo ya kalleta kana ya meda kai yaci gaba da Addu'o'in.
Ita kuwa Aysha zaman jiran ya ida addu'o'in sa ne ya fassara mata surar take jira.
Kallonta ya ɗanyi, kana yace.
"Tashi muyi nafila".
A hankali tace.
"Nayi ai".
Gyara tsayuwarsa yayi ba tare da ya kalleta ba yace.
"Na sani ai ƙarawa zamuyi ko bakya son ƙarin lada".
Kai ta jujjuya tare da cewa.
"Ina so mana".
"To taso muyi ba yawa raka'a biyu ne".
Yace yana kallonta.
To tace kana ta miƙa tsaye.
Nafilan sukayi raka'a biyu kamar yadda yace ɗin kana sukayi zaman tahiya.
Bayan sun sallame ne, duk suka gyara zamansu.
Tasbihi ya ɗanyi kana a hankali yace.
"Zo nan".
Ya faɗi yana nuna mata gabanshi.
A hankali ta ɗan musukata sai dai bata iso inda ya nuna matan ba.
Kanshi ya kauda kana ya juyo ya fuskanceta da kyau.
da sauri ta ɗan sunkuyar da kanta.
ƙara matsota yayi har guiwowinshi na gogan nata.
Da sauri yasa hannunsa ya riƙe nata ganin ta yunƙura zata ɗanyi baya.
Cikin juya fuska ba wasa kuma ba tsanani yace.
"Tsaya mana".
Ido kawai ta zuba mishi.
Shi kuwa a hankali ya ware tafin hannunsa na dama ya buɗa yatsunshi kana ya kife
tafin hannun kan goshinta.
"Uhhhmmm". Haka ta fidda wani ɗan sauti na tsoron jin yadda tafin hannunshi ya
sauƙa a goshinta.
Sama kaɗan yayi da hannun ya zama rabi na kanta rabi na kan goshinta.
Babbar yatsarshi na kan babbar jijiyar kanta na gefen dama.
Doguwar yatsarsa ta tsakiya tana kan jijiyar kanta na gefen hagu.
Cikin ɗan ɗaga sauti kaɗan ya fara karanto addu'ar marabtar amarya ga ango.
Addu'ar Neman Zaman lfy ce.
*"Allahumma inni As'aluka min khairi ha wa khaira ma jabaltaha alaihi, wa a uuzu
bika min sharri ha wa sharra ma jabaltaha alaihi".*
Ma'ana
"Ya Allah ina roƙon ka Al'khairin ta, da Al'khairin da ka Halicce ta akan shi.
Kuma ina neman tsarin ka daga Sharrin ta, da kuma sharrin da ka Halicce ta da shi
ko akan shi.
Amfanin Addu'ar
Idan ka yi ta.
Allah zai cike Soyayyar da ke tsakanin ku 100%. Zai tsare Shaiɗanu da Miyagu daga
cutar da zaman Auren ka da ita da sauran su...
Ita kuwa Aysha a tray'n ta ɗauka ta nufi falonshi da nufin tana ajiye mishi zata
juyo.
Suna shiga falonshi ma ya meda ƙofar ya rufe, nanne ta kalleshi a hankali tace.
"Zanje in kwanta ne bacci nakeji".
Kanshi ya gyaɗa mata alamar to.
Wutan ya kashe da komi na wuta kana ya nufi bedroom ɗinsa da ita.
suna shiga ya meda ƙofar ya rufe da key a hankali tace.
"Zan tafi ɗakina".
jawo hannunta yayi suka iso gaban tray'n kana a ya zaunar da ita shima ya zauna
suka sa tray'n a tsakiya cikin hikima da ɗan sakin fuska yace.
"Nawa kika sayi ɗakin ya zama naki?".
Cikin kwaɓe fuska tace.
"Ban saya ba".
Kanshi ya ɗan sunkuyar kana yace.
"Shine kuma kike cewa ɗakinki.
Rau-rau tayi da ida nunta. Tuni sun ciko da ruwa.
Ganin haka ne yasashi ɗan matsowa ta inda take kana a hankali yasa hannunshin ya
jaw...!
Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 babbancinsu a yawan
posting ne. In special Group kikeso kiyi min TRANSFER ɗin 1k ɗin a asusuna na Jaiz
bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, in kin tura sai kiyi screenshort na
shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276. Kuma yan 300 ta nan accutan
ɗin zaku turo, ku turo shaidar biyanku ta whatsapp. In baki da halin turawa ta
Account ki sayi katin Mtn na ɗari uku ki copy numbers ɗin ki turo min ta whatsApp
09097853276 bana son VTU ko transfer'n kati, in kinyi ba ruwana.
Yan special Group Please bandaku a kati mtn ɗin ma. Ku ku bada a POS a tura.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Ya jawo hannunta na hagu ya haɗe da nashi hannun.
Kana a hankali yace.
"Kici abinci sai muje in rakaki, tunda bakya tsoron kwana ke ɗaya ko?".
Da sauri tace.
"Eh bana tsoro".
Foodflaks ɗin ya buɗe tare da cewa.
"To kici abinci tukun, ba kyau kwanci da yunwa".
A hankali tace.
"Na ƙoshi ɗazu da muka gama girki naci abinci".
Plate ya ɗauka.
Kana ya buɗe kular,
yasa Fork ya soko zabuwar ya ɗaura kan plate ɗin kana yace.
"Me kuka dafa?".
Kaɗan yaci kana ya tsiyayi sassanyan madara da zumar nan, cikin kofi, ya kafa kai
bai ajiye ba saida ya shanye.
Kana ya sake tura mata plate ɗin gabanta, sannan ya cika mata kofin da madarar
zuma, kana ya miƙe tsaye tare da cewa.
"Zan shiga wonka in kin cinye kafin in fito to na miki al'ƙawarin zan buɗe miki
ƙofar ki koma ɗakin naki, in kuma kinƙi cinyewa to dole a nan zaki kwana".
Yana faɗin haka ya shiga bathroom.
Ta lura gaba ɗaya ya sauya komanshi na yau wani sabon al'amari ne.
Jawo plate ɗin tayi sabida tasan ya fita sanin girman al'ƙawari da mahimmanci
cikashi.
Fork ɗin tasa tana sokan naman tana sawa a baki tana tauna tana haɗiyewa, sabida
ɗanɗanonsa yayi mata daɗi.
A hankali ta ajiye fork ɗin kana tasa hannunta ta ɗauku cup ɗin madarar, tasa a
baki.
Ido ta lumshe sabida wannan shine haɗin da tafi so.
Sabida dashi Ummey ta raineta.
Zuƙeshi tayi har kusan rabi.
Kana ta janyeshi daga bakinta, tare da buɗe idonta data lumshe cikin sanyi tayi
wata gyatsa mai tabbatar da ƙoshi.
Tura baki tayi alamun zatayi mgna, sai kuma tayi shiru ganin ya shimfiɗa sallayarsa
can gefe, ya kuma ɗauki al'ƙur'ani,
alamun karatu zaiyi.
A hankali tasa kofin a baki taci gaba da shan madarar, tanayi tana lumshe idonta,
sabida haɗin yayi iri ɗaya sam dana Ummeynta kamar itace ma ta haɗashi.
A hankali ta shanyeshi tas, kana ta ajiye cup ɗin kan stoll dake gaban gadon.
Hakane yasa ta miƙe a hankali, sabida hankalinta ya ɗan kwanta dashi ganin bai
kulata ba.
A hankali ya ɗaga hannunshi ya haɗesu kana ya buɗe tafin hannunshi yayi addu'o'in
bacci ya tofa, ya shafawa jikinsa.
Kana ya hawo saman gadon da kyau.
Cikin sanyi da nitsuwa ya isa inda take.
A hankali yasa hannunshin ya fara jan ƙaton hijabin dake jikinta.
A hankali tace.
"To bani hijabin".
Konciya yayi tare da cewa.
"Yayi nisa".
Shiru tayi tana jin wani irin fitinenne ƙamshin jikinsa da sanyin ɗakin suna
ratsata.
A hankali ta fara fidda numfashi.
walƙiya kuma in ya haska har cikin ɗaki.
Har yana ɗauke ido.
Rigarsa ya kamo ya fara yin sama da ita ya cireta ya cillata gefe, haɗe bayanta
yayi da ƙirjinsa sosai fatarsu ta manne da juna, hannunshi yasa kan ƙirjinta ya
fara shafawa tare da murza bakin jajayen nimple ɗin ta.
Cikin rauni tace.
"Ayyah Yah Sheykh ka bari mana".
A hankali murya na rawa ya raɗa mata.
" Ay... Ayyah Ai... Aish dan Allah kada kiyi min haka, kada ki bari ki kwana cikin
fushin Allah da mala'ikunsa, Please ki zama jaruma a dare ɗaya tak ɗinan dai kada
ki baiyana sirrinmu wa kowa."
Rau-rau tayi da idanunta tuni hawaye suka fara tsilalo mata sabida ta gama fahimtar
abin nashi na yau na gaskene babu irin wasannan ko kauda kai.
Ƙara sa cire rigar,
yayi ya zama ba komai a jikinta sai wondon.
numfashi ya ɗan fesar kana ya gyara zamanshi da kyau ya jingina bayanta da
ƙirjinsa.
hannunshi yasa kan fatan cikinta yana shafawa har zuwa sama,
wani irin sanyi da takeji da yanayin da yake jefata yasa takejin tsikar jikinta na
mimmiƙewa.
Hannunta tasa ta damƙi cinyoyinsa,
Yayinda shi kuwa zuciyarshi ke gab da hautsine ta faso ƙirjinsa ta fito woje.
A hankali take jiyo muryarsa can ƙasa cikin rawa yake maimata.
"Astagafirullaha Subahanallah Alhamdulillah wa la'ilahaillaha Allahu Akbar."
Ta gama sanin duk abinda yakeyi baya barin ambaton sunan Allah, inma kaga bayayi a
baki a fili tofa yanayi cikin zuciyarsa.
A hankali ya kife tafin hannunsa kam caɓɓullenta yayi musu wani irin gigitaccen
shafa da matsa mai cike da fitina da ɗimautarwa.
"Uhhhhmmmmmm". Ya fidda sautin cikin kunnenta.
yatsunshi yasa ya kama nimples ɗin ta duka biyu yayi musu wani irin sahihin murza
mai cike da taka tsantsan yadda bazataji zafiba.
Ƙara cutsa yatsunta tayi cikin sumar kansa data meda hannunta ciki.
A hankali yaji alamun hawayenta na ɗiga kan hannunshi kana jikinta duk yana tsuma
da kerma dib-dib-dib haka yake jin alamun bugun zuciyarta.
Hannunta tasa da nufin kamo hannusa sai taji yasa hannunsa ɗaya ya haɗe hannunta ya
riƙe.
haka yasa murya na rawa ido na zubda hawaye tsoro tace.
"Yeah Sheykhhhh".
Kanshi ya sunkuyar dai-dai kunnenta cikin daburtacciyar murya yace.
"Na'ahhhm?".
Cikin rawan murya tace.
"Kayi haƙuri, ka barni mana".
Fara murza Wondon ƙasa yayi tare da cewa.
"Me zan bari Aish in bar haƙƙina a kanki zaki iya dakon zunubin?".
Murya cike da rauni tace.
"Ka yafe min".
Cikin sanyi da hikimar zare wondon yace.
"Bazan iya yafewa ba Aich, sai dai in zakiyi dakon zunubin."
Cikin rawan murya tace.
"Bazan iyaba".
Zameta yayi ya kwantar da ita kana murya can ƙasa yace.
"Ni kuma Bappanki ya bani tabbacin nagartarki da biyayyarki, bani da zaton tirjiyar
samun haƙƙina a kanki, Aysha ko baki san inada haƙƙi a kanki bane?".
Kuka mai cike da rauni da tsoron abinda bata taɓa fuskanta ba ta farayi a hankali,
tayu mgna cikin rauni tace.
"Na sani".
Janye jikinshi yayi baya kana ya kwantar da ita, bisa pillow'nshi sannan ya koma
gefe.
Gefe ya ɗan janye jikinshi, singilet ɗin jikinshi ya zare ya wurgar gefe, kana yasa
saɓule dogon wondon dake jikinsa.
A hankali yayi ƙasa da hannunshi yana shafa cikinta har zuwa kan mararta.
Cikin wani irin yanayi ya tura yatsunshi cikin pant ɗin ta,
wani irin zillo tayi tare da buɗe baki tace.
"Washhhhh, haahhyyyy". Da sauri yayi sama da hannunshi yatsarshi ya zira mata cikin
bakinta.
Wani irin cabke yatsar tayi ta fara tsotsa sabida yadda ya rikita mata, lissafi.
saida ya cireshi kana yaci gaba da shafa PP ɗin ta, yanayi mata wani irin salo.
Kerma jikinta ya fara,
a gigice take jan numfashin tare da tsotsan yatsarshi, hannunta kuwa na bisa
wuyansa.
Zare yatsarshi yayi daga bakinta,
kana ya tashi zaune, sabida wani irin masifeffen feelings da yakeji tamkar zai
ɗauki ransa,
Sheykh ɗin shi sai wani irin miƙewa da cika da kumbura takeyi tana harbawa tamkar
zataci babu ta cika tayi tab ta miƙe zamɓal sai harbawa takeyi.
Zare boxes ɗinsa yayi ya cillata gefe.
Kana ya matsota sosai.
Gyara zamanshi yayi ya jingina da kan gado, hannunta ya kama, tare jawota
jikinshi.
Bnn ɗinsa ya kamo da ɗaya hannun ya cusa mata shi cikin tafin hannunta,
wani irin zabura da razani ne da tsoro suka risketa lokacin ɗaya, murya da jiki na
rawa tace.
"Wayyo Yah Sheykh barni sakeni".
Cikin wata irin murya mai rauni yace.
"Uhhhahhhhhhhh. Aish riƙeni, ki riƙeshi".
hannunsa yasa ya haɗe da nata ya matse bnnarsa da tafin hsnnunta.
Da karkarwa hannunta ya farayi, ganin hakane yasa ya sake hannunta, yajawota ya
kwantar da ita.
rigingine, tsakiyar cinyoyinta ya dawo, hannunsa yasa ya buɗe sawunta, kana a
hankali ya sunkuyo da kanshi ƙasanta.
Wani irin masifeffen ƙamshi turaren misski ne mai ɗan karen daɗin shaƙa ya bugi
hancinsa, cikin rawan jiki ya manna bakinshi bisa pp ɗin ta.
wani irin yunƙura tayi tare dasa tafin ta damƙi damatsan hannunsa da ƙarfi.
cikin wata iriyar fitinenneyar murya tace.
"Ahshhhhhhhhyyy Yan Sheykh. Ka bari marata zata fashe".
Wani tsalle yakeji Sheykh ɗinsa tanayi babu sassauci ji yake tamkar zata tsinke
tayi ƙasa dan azabar sha'awa da cika da tayi.
Kuka tasa da ƙarfi tare da soma girgiza mashi kanta da takeji tamkar ya kumbura ne.
Wani azabebben ihu ta kurma da iya ƙarfinta, wanda badon ruwan da ake sheƙawa ba,
da rugugi da rabin masararutar Joɗa duk sai sun jiyota.
Cusa kanshi yakeyi cikin jikinta yana buɗa kilatacciyar hanyar yana ratsawa, tare
da kekkyawan fatauci da ƙarfin inƙarmansa na cikekken namiji tare da ambaton sunan
Allah.
Iskar damuna mai sanyi da sanyin A/C suka haɗe mishi da ƙamshinta suka ƙara zuzuta
karfinsa suka hautsunashi suka fiddashi haiyacinsa.
Cusa kanta tayi cikin ƙirjinsa tare da riƙo damatsan hannunsa ta saki kuka mai cike
da rauni sabi ta fara gala baita shi kuwa baiji bai gani bare ya sararamata,
wani zazzafan cizo ta datsa mishi a ƙirjin saman nononshi kaɗan tare da fara
tuttureshi.
Hannunshi yasa ya jawo sawunta ya ɗan buɗa da ƙarfi kana ya dannesu, wani irin
gigitaccen gamaiya ya kai mata wanda yasa ta shaƙi wani dogon numfashi tare da koma
ta kwanta a sume.
Sai dai baima san ta sumaba, ci gaba yayi da fatauci sa.
ita kuwa Aysha kamar yadda wahala tasa ta suma wahalarce ta kuma farfaɗo da ita abu
dama da mai raki.
Sama-sama takejinshi har yanzu tare da ita,
Sai zufarshi mai ƙamshi dake ɗigowa kanta ba sassauci.
Rumtse idanunta tayi da ƙarfi sabida raɗaɗin da takeji tamkar zai kasheta, ƙarfinta
ya ƙare duk kuzarinta ya tafi.
Cikin wahalar da take cikin take jiyo muryarsa can sama yana mgnar da ƙarfi kamar
yadda yake isarta da ƙarfi murya na rawa da alamun kuka yake cikin harshen larabci
yake cewa.
"Yah Subahanallah, Alhamdulillah Allahu Akbar.
"Aish As attu li wajattu xawajiki".
Kuka ta kuma sawa tare da ruggumeshi gam-gam a jikinta, tare da cewa.
"Wash, wash, Wayyo Yah Sheyyyykh".
a kiɗime yayi mata wata iriyar fitinenneyar kuma gigitacciyar rugguwa da azaban
ƙarfi tare dasa wani raunataccen muryar kuka dan ji yake kamar daɗin zai kashesa
cikin kemar yace.
"Wayyo Mamey, hashhhh, Mammey, Mammeyyyyy.
zan mutu bamu sake haɗuwa ba".
Da karfi ya kuma fara fidda numfashi tare da maimata wata kalma da larabci.
"Kuntil lagamee! Kuntil lagamee!! Kuntil lagamee Yah A'ish, kuntil lagamee.
Kunti ba'adu jasadi ya A'ish, kunti ba'adu jasadi feeh hayati ana".
Wani irin karkarwa ya fara da azaban ƙarfi tare da bada himma can ya saki wani irin
masifeffen numfashin tare da kifuwa kanta ya kifa kanshi bisa filo bakinshi na dai-
dai cikin kunnenta murya a sake yace.
"Hashhhh Wahyyyyy Jazakallahu khairan Yah A'ish.
Alhamdulillah! Alhamdulillah!! A'ish kin zama suturata, Ngd kin bani abinda ban
taɓa samuba a duniya kin tabbatar dani cikekken mutun magidanci."
Ita kam Aysha da ita da matacciya babbancinsu ba yawa, domin ko yatsarta bata iya
motsawa,
tana dai jin duk abinda yake faɗa, na hausa ko fillanci ta gane duka na larabci da
yake zubawa kuwa kaɗan take ganewa tunda ba ji takeba.
wani irin numfarfashi tayi mai rauni lokacin da taji yana raba jikinshi daga nata,
kana ya faɗa gefenta bakinshi ya manna da kunnenta a hankali yace.
"Hazal yaumu huwa a'axamu minna, A'ish Hazal yaumu a'axamu minna."
Hannunshi yasa ya jawota jikinshi ya kifeta bisa ƙirjinsa.
wani irin masifeffen zafi taji jikinsa yayi har kamar tururi yakeyi, zafine irin
mai ratsa jikin nanne.
Ruggume ta yayi tare da lumshe idonsa sabida, wani irin fitinenne zazzaɓi mai
masifar zafi da suka ƙasusuwan jikin daya rufeshi a take a lokacin ɗaya gaba ɗaya
jikinsa karkarwa ya fara.
har tanajin hakan, so yake ya tashi da ita a jikinsa ya nufi Bathroom Amman ya kasa
sabida abin sai ƙaruwa yakeyi, ji yakeyi tamkar kansa zai rabe gida biyu.
Cikin rawan jiki ya jawo blanket ɗin ya rufesu da kyau.
sama take jinshi yana sambatu irin na marasa lfy dake jin azabar ciwo da kuma raki.
"Mamey! Hahhhhh Mamey kaina, Mamey kaina zai fashe Mamey jikina zazzaɓi
Mammeyyyyy".
Ya ƙare kiran kamar zaiyi kuka.
Itama kukan takeyi gashi taji shima kukan yakeyi da samɓatun da batasan na menene
ba.
Shi kuwa Sheykh wasu irin abubuwa yakeji suna tafiya cikin jikinshi suna haurawa
saman tamkar dafin...!
Cikin abinda bai gaza 2 minute ba yaji abubuwan da yakeji suna sauƙa ƙasa a madadin
sama da suke ta haurawa, duk inda yakejin suka da sari sai ya farajin sanyi mai
ƙarfi yana ratsashi ciwon na gushewa kasala mai mai tsanani tana rufeshi.
Lakaci ɗaya yaji jikinsa na sakewa yana mutuwa ciwon na gushe. Al'farmar Annabi da
al'ƙur'ani kenan, sabida dama addu'a'u saiful muminin.
Luƙus ya kwantar da kanshi, kana hannayenshi dake bisa bayanta suka sake sukayi
nauyi.
Karkarwan da jikinsa keyi ya bari a take, sai wani masha'hurin zazzaɓi mai zafi ya
mishi rabkar ƙarfi.
A hankali ya juya kwayar idanunsa dake lumshe wanda ko buɗe su ya gaza, muryarta
yakeji a hankali tana cewa.
"Yah Sheykhhhh na tuba ka barni haka zafi.
Ummey zafi,
Innayi Yah Sheykh yaji min ciwo, Yeyyeh ciwo".
Duk da yanayi da yake ciki.
Bai hanashi tafiya duniyar nazartan sunayen da take kira tana kukan wuya haɗida
shogoɓa ba.
Tabbas akwai ababen dake sarƙafe a kan Aysha.
A haka suke kwance cikin borgon ana tsula ruwa kamar da bakin kwarya.
Ita dai tayi bacci amman ina shifa zazzaɓi ya hanashi rumtsawa.
Yanaji a jikinsa lokacin tashi yayi nafilarshi yayi amman ya gaza koda motsa
yatsarsa.
Numfashi yake fiddawa hankali yana mai jin fargabar kada fa, har gari ya waye masa
a haka.
To wai dama duk na miji in ya kusanci iyalanshi haka yakeji, ko dai shine yaji
haka?.
To ko dai dan bai taɓa yi bane?.
Wannan shine nazarin da zuciyarshi keta nazarta masa.
Wani nannauyan ajiyan zuciya ya sauƙe mai ƙarfi lokacin da yaji an kwaɗa kiran
sallan forko na a masallacin Masarautar Joɗa, wanda haka yake nunin saura awa ɗaya
lokacin salla asuba tayi.
"Ya ilahi, ya mujibadda'awati".
Ya fara maimaitawa a zuciyarsa.
Ita kuwa Aysha har lau bacci takeyi tare da sabke ajiyoyin zuciya a jere a jere.
Wani irin tsuma yaji jikinsa nayi, zufa mai zafi ta karyo masa.
A hankali ya muskuta, kana ya ɗan ɗago hannunsa ya ɗaurasu tsakiyar bayanta,
cikin sanyi yace.
"A'ish, Ahh'ihch".
shiru babu, amsa. Sai shessheƙan,
jin kuzarin jikinsa kaɗan yasa a hankali ya mirgina da ita ya kwantar da ita, kana
ya ɗan ja baya.
sannan ya buɗe borgon ya fita, ita kuma ya rufeta.
Daga nan kuma yayi wonkan tsarki inda yayi suppatul kamal wato wonka tsarki mai
haɗe da al'wala.
Da sauri ya fito cikin jakkuzin.
Drower'nshi dake cikin bathroom ɗin ya nufa.
cike da kunya, da sauri ya zaro towel ya ɗaura a ƙugunsa,
Sannan ya dauko baby towel ya fara tsane ruwan jikin nasa, yana gama ya ɗan shafa
mai kana ya zaro farar jallabiyarsa sabuwa dal ya saka bayan yasa farar boxes da
singilet.
Wata farar al'kyabba sabuwa dal itama ya zura a jikinsa kana yasa hirami.
OudKareem dake cikin drower'n ya fesa tako ina na jikinsa kana ya fito.
Ita kuwa Aysha da kumburarrun idanunta ta bishi da kallo duk da dishi-dishi take
gane.
Cikin rauni ta saki raunataccen kuka murya na rawa take kukan tare da cewa.
"Gud gerl ko? Ta ina zan iya tashi, kamin fyaɗe kace na tashi,
rufe idanun tayi sabida duhun da taga yana meye ganinta, kana ɗakin yayi mata duhu
gaba ɗaya.
Shi kuwa Sheykh da sauri ya isa tuni an karance fatiha ta raka'ar forko har an fara
suratul Al-Burooj, yana isa kuwa ya wuce sahun forko.
miti bakwai tsakani aka tafi ruku.
A hankali ya sunkuyo dan yin rukun, sai kuma ya rumtse idanunshi da ƙarfi sabida
wani irin masifeffen ciwo da yaji cinyoyinsa sunayi,
Ciwon da duk na mijin da bai taɓa kusantar maceba kuma yazo yayi katari da yage
cikekken (tattani) budurci tofa dole yaji wannan sauyin da ciwon cinyoyi.
A hankali ya taso daga ruku'un sabida sosaifa cinyoyinsa da ƙugunsa sukayi sami da
fitinar gwatson da yayi daren jiyan wanda bai taɓayi ba.
Taune lip ɗinsa na ƙasa yayi lokacin da aka tafi Sujjadar forko.
Sabida ciwon yafi na rukun.
Suna shiga suka wuce can cikin special Side ɗin Lamiɗo.
Idonshi ya rumtse sabida jin suna mishi wani yaji-yaji dan rashin baccin da baiba
tun na yammacin jiya na tsakanin azahar da la'asar ɗin daya zame mishi jiki da kuma
na daren da bai samu yayi ba.
A hankali ya tura ƙofar Bedroom,
da sauri ya ƙarasa bakin gadon cike da mamakin ganin tana kwance, kuma kuka takeyi.
Sunkuyowa yayi kanta tare da cewa.
"A'ish Ahh'ihch kuka kuma? meya saki kuka. meya sameki?".
Ɗago jajayen idanunta tayi ta kalleshi hawaye na kwaranya murya na rawa tace.
"Meya sani kuka? Bayan kai, kaji min ciwo, bazan iya tashiba, ƙafafuwana ba ƙarfi,
jiri nakeji yunwa nakeji kaina ciwo, kafata ciwo, idona ciwo, komaina ciwo, zogi
nakeji".
Ta ƙarashe mgnar murya na rawa alamun zazzafan zazzaɓi da zafin ciwo.
Cikin wani irin rauni da tsananin tausayinta yace.
"Afwan kiyi haƙuri, sannu ko ki gafarceni".
Da sauri ya juya ya nufi Bathroom, ruwa mai ɗumi sosai ya cika baf dashi, kana ya
fito.
Al'kyabbar ajikinshi ya zare tare da hiramin kana ya matso bakin gadon.
Wani irin zillo tayi tare da yarfa hannun da kuma sakin ihu mai sautin rauni.
"Wash Allah na Yah Sheykh zafi- zafi."
Cikin sanyi yace.
"Sorry kiyi haƙuri zakiji daɗin hakan, yanzu zaki worke".
Ina sai zillewa take son yi.
Da sauri yasa hannunshin ya danne ta cikin ruwan ta zauna daɓas.
hannunta ta fara yarfawa tare da zubda hawaye,
Bakin baf ɗin ya zauna,
kanta ya jawo ya manna da jikinsa, kana yayi shiru yana jin yadda jikinta ke
karkarwar tamkar mazari.
Wata fitinenneyar zuface ta fara karyo mata tako ina na, jikinta, sai kuma ta fara
sauƙe ajiyan zuciya.
Ummi kuwa, ferfesun zabi tayi, tare da dama kekyawan kunun kanwa mai ɗan karen
daɗin yaji citta da kanamfari da kanwa.
Kana ta daka mazarƙoila ta zuba a ciki a madadin Sugar.
Babban flacks ta cika da kunun.
Kana ta juyo ferfesun zabi guda biyu cikin Foodflaks mai kyau.
Tuƙeƙƙen tuwon masarar tsari, mai tauri tayi, da kuma miyar ɗanyar kuɓewa da man
shanu sai kifi da nama yasha citta da yajin daddawa sai ƙamshi yakeyi.
A Foodflaks ta saka,
sai kuma gashesshen jan nama, anyi Normal gashi irin na mutanen da.
Wanda murhun garwashi ta hura ta gasashi.
Sai kuma tea data tafasa ta tsula zuma da citta a ciki.
Shi kuma tasa a ƙaramin flacks.
Sai lokacin kuma Sara ta iso nan suka fara haɗa wani girkin.
"Wonkan tsarkin".
Ta bashi amsa ido a rufe.
shafa fuskarta yayi tare da cewa.
"Niyan wonkan me zakiyi".
Da ido ta rakashi, tana murmushin jin daɗin. Muhammad ɗinta ya zama cikekken
magidanci,
daga yawau zasu fara hango nasarorinsu. Tabbas akwai kwan da zai fashe nan kusa a
tsakiyar masararutar Joɗa.
Shi kuwa yana shiga bathroom ya sameta zaune bakin bathtub ɗin ta ɗaura towel a
jikinta.
A hankali yasa hannunshin ya kamo nata ya tsaida ita, kana cikin sanyi yace.
"Wanne irin wonka kikayi?".
A hankali tace.
"Da al'wala a haɗe".
Saida ya dai-dai-ta mata rigar kana ta kwance towel ɗin ta ɗaura ɗan kwalinta.
A hankali ta ɗago ƙafarta ta taka, ido ta ɗan rumtse tare da cije laɓɓanta, kana ta
ɗan ware ƙafafuwanta tare dacewa.
"Wash".
Ido ya ƙurawa yadda take tafiyar.
Kanshi ya jinjina sannan a hankali ya biyota cikin kauda kai yace.
"Y.M.D.G ko dai kin ƙarune?".
Shiru batayi mgna ba, sabida sosai takejin zafin.
Buɗe mata ƙofar yayi ta fita.
Da sauri yabi bayanta suka fito.
Sallaya ya shimfiɗa mata, tare da miƙo mata hijabinta, hannun ta miƙa zata amsa
tana mai ɗan kallonshi.
yana kallonta yace.
"Kiyi salla sai in dubaki inaga ko na buɗa ƙofar da yawa.
Gwara in gani da wurin in na buɗata ne in ɗinketa".
Hawayenda ya zubo mata sanadin rumtse idanunta ne, ta share da hijabin kana ta juya
ta fuskanci al'ƙibila.
Shi kuwa Sheykh bakin gadon ya dawo, da nufin gyarawa yana janye blanket ɗin yayi
maza ya maidashi tare da cewa.
"Subahanallahi har haka ta zubda jini".
Gaba ɗaya tausayinta ya rufeshi wani irin abu na musamman yakeyi a kanta yana ratsa
dukkan jikinshi da zuciyarsa.
Ita kuwa Aysha tana idarwa ta zauna tana sharce hawayenta dake silalowa tana
mamakin wasu zantukan Yan Sheykh yana abu ko a jikinsa kamar bashi yayi wannan abun
ba.
Da sauri ya isa gareta sabida ganin ta dafe kai ta rumtse idanunta tayi baya alamun
zata faɗi.
Cikin ɗan ɗaga murya yake kiranta yana ɗan marin kumatunta.
"A'ish! A'ish!! A'ish!!! Tashi! Ummi! Ummi!!". Ya ƙare kiran Ummi da ƙarfi dan
gigice
Ummi dake bakin ƙofar falon zata shigo musu da breakfast ɗin su ne, tayi sallama
tare da shigowa da sauri, bisa santa table ta ajiye tray'n tare da isowa inda suke
a kiɗime tace.
"A subahanallahi Sheykh sata a jikinka, sata a jikinka".
Da sauri ya jawota jikinshi ya ruggumeta gam-gam.
Ita kuwa Ummi gefe ta tsaya tana cewa.
"Subahanallahi".
Kar-kar haka jikinta ke rawa har nashina na rawa.
Ita kuwa Ummi sannu take yiwa Aysha. Da sauri ta juyo ta kalli Sheykh jin yana ce
mata.
"Ummi Abba yace ki kaiwa Lamiɗo beshit".
Cikin kauda kai tace to.
Ta lura kunyar ta kusa tasashi ya maida kanshi cikin wayar da yake dannawan.
A falon ta wucesu yana sunkuye kamar yadda ta barshi yana danna wayarsa,
Ita kuwa Aysha kunun take sha, tana mai jin daɗin shi a bakinta.
A can Side ɗinsa kuwa, bayan ta shanye kunun sai ta koma ta konta bisa kujerar tayi
lib, wani irin zufane yake tsastsafo mata tako ina na jikinta limshe ido tayi tana
jin raɗaɗin jikinta.
Shi kuwa Sheykh da alamun wani abu mai mahimmanci yakeyi a wayarsa.
Koda ya ɗago kai yaga ta lumshe idonta sai yayi zaton ko bacci tayi.
Wasu aworworo ta fiddo na asalin azurfan masarautar Joɗa, wanda yake da sirruka,
domin matuƙar mutun mayene in ya leshesu zaiyi bayani da kansa.
Wani irin masifeffen kallo tabi sarƙar tamɓarin Masarautar Joɗa da akasa cikin
kayan kana ta kalli Ummi tare da cewa.
"Uhummm za'a kuma kenan, wata sarƙar aka kirkiro ko dai waccar ɗin ce aka gano?
Ita dai Ummi kai ta sunkuyar.
Ita kuwa Gimbiya Saudatu Baba Basiru dake gefenta ta kalla tare da cewa.
"Ashe ɗan naku waliyi ne?".
Da sauri yace.
"Waliyi kuma".
Cikin takaici tace.
"Eh to gani nai wata shida kenan da yin aure.
Ace bai kusanceta ba sai yauwa ai da gani kasan munafurcine da ƙarya, harda basu
dawakai ma'aurata ko meye manufar hakan?".
Cikin nuna tsantsar tsana Baba Basiru yace.
"Wani salone hakan".
Ita dai Ummi dasu Saratu sun gaza tashi.
Cikin bala'i Baba Nasiru da yanzu ya shigo yace.
"Kai da Allah ku ɓace min da gani".
Da sauri suka ɗauki kayayyakin suka fice, sukaci gaba da nunawa.
Jim kaɗan sai ga Ummi ta shigo su Saratu na biye da ita a baya da kaya niƙi-niƙi.
A ƙa'ida a hannun miji za'a danƙa kayan sai ya haɗa da nasa tukuicin ya miƙawa
amaryarsa.
A mutunce Dr Kubra ta gaisa da Sheykh kana ta kalli Aysha cikin kula tace.
"Meke damunki?".
Ido ya ɗan zuba mata don jira yake yaji me zata ce.
Ajiyan numfashin yayi a hankali jin tace.
"Kaina ne ke min ciwo sosai, sai kuma zazzaɓi, da jiri nakeji idona na ganin duhu".
Juyowa tayi ta kalli Sheykh cikin sanyi tace.
"Dr ni ai bansan ka dawoba, da bazanzo ba. Gaka a wuri kuma me amfanin nemana.
Yanzu zamu fita da Jamil sai in turo mata mgnin da kaga ya dace".
Kai ya jinjina kana yace.
"Kin san maganin wanda baka saniba yafi daɗin karɓa a wurin wasu, rubuta mata kawai
ba matsala ki bawa Jamil ɗin ya kawo."
Shi kuwa Sheykh kanshi a sunkuye idonshi kuma na kan Aysha, a fakaice yake kallon
Ummi bayan Ummi ta fitane, ya ɗan ɗago kanshi kana ya ajiye warshi, kusa da ita ya
matso, a hankali ya gyara zamanshi suna fuskantar juna, Fork ɗin ya ɗauka ya riƙe
yana dan sa Fork ɗin yana saɓule kasusuwan daga jikin naman kanshi a sunkuye yace.
"Ki dena hararata mana, me nayi miki haka kike min mugun kallo?".
Tura ɗan bakinta tayi cikin zubda hawaye tace.
"Ni ban harareka ba".
Kanshi ya gyaɗa ba tare da ya kalleta ba, kana ya sa hannunshi ya ɗauki cup ɗin,
miƙa mata yayi har kusa da bakinta.
Kana ya gyaɗa mata kai alamun ta sha.
Wani irin lumshe ido tayi hakan ya bawa hawayenta daman zubowa.
a hankali ta buɗe idonta ta zubasu kan fuskarsa,
wani irin masifeffen abu takeji cikin zuciyarta, zirin kwayar idanunshi ta zubawa
ido.
Tabbas Yah Ba'ana kekyawa ne ajin forko, amman yau data nazarci fuskar Sheykh sai
take ganin ko rabin kyanshi Ba'ana bai samuba.
Ganin ya kuma miƙo matane yasa ta kauda kanta tare da lumshe idanunta tace.
"Yah Sheykh na ƙoshi".
A hankali tace.
"Allah kuwa".
Numfashi ya ɗan fesar kana yace.
"To muga cikin".
A hankali tace.
"Gashi".
Ido ya zuba mata yana kallon tafiyarta, cike da wani shauƙi. Murmushi yayi kana ya
ɗauki sauran tea ɗin ya shanye.
Ajiye cup ɗin yayi ya tsallaka kwanukan ya nufi bedroom ɗinsa dan gaba ɗaya jikinsa
ba ƙarfi yakeji ga alamun zazzaɓi ga bacci ga wani masha'hurin farin ciki.
Yana shiga ya kwanta lokacin ɗaya kuma bacci yayi gaba da shi.
Aysha kuwa a can falonsu ta samu Ummi, riƙe waya da alamu da Umaymah take mgna.
Tana ganinta ta mike tsaye tare da kamo hannun ta, bedroom ɗin Ayshan suka nufa
tana mai cewa Umaymah.
"Alhamdulillah komai ya kusa baiyana da izinin ubangiji.
Gata ma".
Ta ƙare mgnar tana miƙawa Aysha data zaunar a bakin gadonta waya, cikin sanyi Aysha
ta amsa kiran da Umaymah tayi mata.
Ido ta lumshe tare da konciya ta juya ta bawa Ummi baya sabida masifar kunya da
takeji, da sauri ta kuma rumtse idanunta jin Umaymah na cewa.
"Sannu ko Aysha, Allah ya miki al'barka yasa al'barka a taraiyar ku, Allah yasa
nanda wata goma masu zuwa inji lbrin haihuwar jika kamar yadda naji lbrin tukuicin
masarautar Joɗa."
Cike da kunya tayi shiru sai dai a zuciyarta tace.
"Amin".
Ummi kuwa falo ta fito jin muryar Jamil.
Ledan magungunan ta amsa tare da nufar Dinning area fridge ta bude DuDu mai sanyi
ta dauko,
ta dawo ɗakin Aysha.
Magungunan ta bata tasha da sassayan DuDun kana, ta gyara mata rufuwan ta, sannan
ta amshi wayar ta juya ta fita tana mai ci gaba da mgna da Umaymah tana gaya mata
abubuwan da aka haɗawa Aysha na tukuici.
Alhamdulillah Aysha kuwa tana farkawa bacci taji komai ya lafa sosai sai abinda
ba'a rasa ba.
Bathroom ɗinta ta shiga gasa kanta ta kumayi da ruwan ɗumi kana tayi wonka ta fito
ta canza kaya,
Sosai taji daɗin jikinta, sallaya ta shimfiɗa dan yin salla.
Bayan ta zaunane Ummin ta ɗauko tray mai ɗauke da Foodflaks tazo ta ajiye a
gabanta.
Yana shiga falon, ko tsakiyar falon bai isoba yaji Muryar Gimbiya Saudatu a
bayanshi tana cewa.
"D...!"
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": GARKUWA
PAGE 25
Shiru Ummi tayi tana mai jin kalamanshi tare da yin wani sassanyan murmushi.
Ita kuwa Aysha a hankali ta lumshe idonunta tanajin kalamanshi masu sanyi da
sanyaya zuciya.
Gimbiya Saudatu kuwa. Wani irin baƙin ciki ne ya turniƙe ta, da kyar ta iya saita
numfashinta cikin karkarwar jiki da rasa abin cewa ta ce, "Wannan wanne irin yabo
ne haka har sai ka haɗa da sarautar gidan nan?"
Yanayin ta ya kalla ya yi Murmushi, wanda ya ƙara tunzirata kana a nitse yace.
"Dan na tabbatar miki da ƙimarta da darajarta ne, ina son kuma hakan ya zauna a
cikin ƙoƙon ranki har illa masha Allah..."
Cikin takaici tace.
"Wannan kuma ka yi kaɗan ka sani adana shi a raina"
Kallon da yake mata ne ya hana ta ƙarasa zancen, don daga inda take tana iya jiyo
sautin hucin da yake, muddin ta ƙara sa maganarta tsab zai iya wanka mata marin da
zai sa ta rasa jinta na awanni.
Da hannu ya nuna mata ƙofa alamar ta fice mishi a gida.
Kamar munafuka ta wuce simi-simi tana gunguni.
Juyowa yayi ya nufi cikin, sai kuma ya ɗan juyo ya kalli cikin falon jin alamun
akwai mutun a ciki.
Juyowa yayi cikin falo.
Cikin nitsuwa ya kalli Ummi da Shatu.
Da alamun Ummi lallaɓata take taci abinci,
Idonshi ya ɗan lumshe, haka nan yaji wani irin sanyi har cikin ransa yake jin
daɗi.
Wani ɗan guntun Murmushi yayi bayan ya kalli fuskar Shatun data ke kwaɓe har da
turo baki.
Wayar Ummi ce ta fara suwa juyowa tayi ta ɗan jawo wayar,
tana dubawa taga Umayma cikin farin ciki ta ɗaga, tare da karawa a kunne kana
tace.
"Assalamu alaikum, Umaymah Sheykh."
Cikin tarin jin daɗi Umaymah tace
"Wa alaikassalam Ummin Sheykh ina yaran naki? Ya jikin ɗiyar tawa"!".
Murmushi Ummi tayi kana tace.
"Alhamdulillah suna lfy, ɗiyarki jiki da sauƙi gatasu ma kusa dani".
Cikin kula tace.
"Bata wayar".
To Ummi tace kana ta miƙawa Aysha wayar.
Tare da cewa.
"Ga Umaymah".
Amsa Aysha ta yi ciken jin sanyi tace.
"Assalamu alaikum Umayma barka da rana."
Cikin tsananin kulawa Umaymah tace.
"Waalaikumus salam Habibty, sannu Aysha Addana, Allah ya yi miki albarka, Allah
ya saka miki da al'khairi, na ji daɗi sosai, in sha Allah al'khairi da haske yanzu
zai bayyana, sannu kin ji my dear, ki kula da kanki sosai, ki dinka shiga ruwan
dumi akai akai, sannan kada ki yi wasa da kunun nan da Ummi take miki, kin ji ƴata
ki yawaita cin gashin naman da zatanayi miki da shan kunun har na tsawon kwana uku
kinji ko Aysha."
Wata azababbiyar kunya ne ta rufeta.
A kunyace tasa ɗayan hannunta ta rufe fuska tana jin inama ƙasa ta tsage ta shige
cikinta.
Da ƙyar ta iya ce wa,
"To Umayma."
Jin Muryarta ya sa Umayma yin dariya don tasan kunyace irin na ƴaƴan Fulani ne
yasa ta yin shiru.
Cikin murya mai baiyana jin daɗin da take ciki tace.
"Yauwa Aysha, Allah ya yi miki al'barka."
Cikin sanyi da jin daɗi tace.
"Amin Umaymah".
Kana daga nan
Suka yi sallama ta kashe.
Sunkuyar da kanta tayi tare da mikawa Ummi waya, don izuwa yanzu kunya ta gama
jiƙeta, kallonta Ummi ta yi tana jin dadi aranta tana kuma addu'ar Allah ya nuna
musu ranar da ƙwai zai fasha, don ga alamun nan suna ta tabbata.
Shi kuwa Sheykh ajiyan zuciya mai sanyi ya sauke kana ya juya ya nufi falonshi.
Ita kuwa Aysha Anan falon ta zauna tana tunani kala-kala musamman akan masarautar
sam ta kasa gane mata.
A kullum da kalar surƙullen da zai bayyanar mata, ko meye ma'anar zantukan da suke
yawan yi wanda bata gane masa ba?.
Dazu tajiyo Gimbiya Saudatau da Sheikh maganganunta sun bata mamaki, lallai akwai
wani babban al'amari a cikin gidan nan, wanda da sannu zata fahimci menene wannan
abu.
Kuma zata tambayi Ummi wani abu ko zata gaya mata, ko ta samu sauƙin Tsarkakkiyar
dakw cinnzuciyarta.
Tana nan zaune har aka kira sallar la'asar ta tashi daƙyar don har yanzun bata jin
dadin jikinta.
Bedroom ɗin ta ta wuce.
Kai tsaye Bathroom ta nufa.
A hankali take taku sabida har yanzu tanajin jikinta na mata zafin rabuwa da
budurci.
Sallaya ta shimfiɗa kana itama ta tada kabbara.
Ummu dake kitchin ne ta ɗan tsagaita daga motsa naman da take fasawa Aysha
Sabida jiyo sallamar Hajiya Mama da Aunty Zuwairiyya.
Haka yasa ta fito tai musu barka da zuwa kana suka gaisa tare.
Sannan tace su isa Aysha na ciki.
To Juwairiyya tace kana tai gaba Hajia Mama na biye da ita a baya.
Bayan ta idar da sallar isha har yanzun jikinta ba kwari haka tana jin ciwo a
gabanta musamman in ta miƙe tana tattakawa, miƙewa ta yi a ciccije, "Wash Allah
na!".
Ta faɗa haɗe da miƙewar ta fara tafiya tana gwale-gwale kamar ƴar kaciya, kallonta
Ummi ta yi tana nazarinta, bayan ta shige ɗaki ta tashi ta bita ɗakin.
Ita kuma Ummi ta wuce kitchen tare da ɗauko haɗaɗɗen kunun gero wanda ake yinsa
na musamman kuma shi ake bawa amaren masarautar haɗe da farfesun farararen
tattabaru, wanda shi ma wani haɗi ne na sirri mai tsuma mace, da yajin da ake
barbaɗawa akan tattabarun wanda yake ƙarawa mace wani ɗanɗano na musamman.
Ita kuwa Aysha ta daɗe cikin ruwan ɗumin tana jin wani irin daɗi na ratsa ta,
lumshe ido ta yi, tare da miƙewa tayi wanko fes kana ta fito.
Tana buɗe toilet ɗin ta ji ɗakin na ƙamshin wannan gashin tattabarun da Ummi ta
kawo mata su har ɗaki.
A hankali ta matso gefen Ummi dake cewa.
"Yauwa kin fito ko Aysha?".
Kai ta gyaɗa mata tare da cewa.
"Eh Ummi".
Cike da bacci ta ɗaura plate ɗin kan kofin ta turasu gefe kana a kasalance.
Ta wonke hannunta.
hamma mai sanyi tayi kana ta kwanta nan bacci ya yayi awon gaba da ita.
Shi kuwa Sheikh yana dawowa daga sallar isha ɓangarensa ya wuce kai tsaye.
Yana shiga bedroom ɗin sa ya zare al,kyabbarsa tare ta ajiye hirami gefen gadonsa
ya zauna, yana ajiyar zuciya tare da lumshe idonsa.
Wayarsa ce ta yi suwa,
Ido ya zubawa wayar yana kallon mai kiran, kamar ba zai ɗaga ba,
Sai kuma dai ya janyota hade da murza screen ɗin wayar.
Da sallama ya amsa. Cikin zolaya Haroon ya ce.
"Barka da dare angon Shatu."
Wani ɗan guntun Murmushi Sheikh ya yi, haka nan yaji sunan yamishi raɗau yayi masa
a kunne a zahiri kuwa ɗan gajeren tsaki yaja tare da cewa.
"Bana son surutu fa." Cikin Murmushi shi ma Haroon yace.
"Kasan dai ba ƙarya na yi ba, balle ka fara yi min wa'azi."
Gyada kansa yayi tare da cewa.
"To ina jinka menene zaka kirani da daren nan?".
Murmushi nan Haroon ya cigaba da tsokanarshi har ya gaji ya katse kiran.
Dai-dai lokacin kuma ya ya fara jin yunwa haɗe da zazzabi mai zafin gaske wanda
ya jisa atake.
A hankali ya miƙe yana jin zazzaɓin tamkar wanda ake ƙarawa tun daga kan yatsansa
har zuwa saman kansa, cikin tafiya a hankali ya fito daga bedroom ɗin zazzaɓin na
cigaba da fisgarsa da ƙyar ya kai tsaƙiyar falon ya zauna kan kujerun dake falon, a
hankali ya kwantar da kansa jikin kujerar yana furzar da numfashi mai zafi, lumshe
ido ya yi, saboda ƙugin yunwa da cikinsa ke yi, zaman da ya yi, so yake ya ji dama-
dama ya ci abincin ya kwanta, tun yana iya jujjuya jikinsa har ya gagara yin hakan
saboda ilahirin gaɓoɓinsa sun amsa da zazzafan zazzaɓin ji yakeyi gaba ɗaya gabban
jikinsa kamar allurai ake sokawa mushi, yana nan kwance har wajen ƙarfe ɗaya na
dare jikinsa na karkarwa.
Cikin rawan sanyi daƙyar ya lallaɓa ya samu ya shiga bedroom ya kwanta a kan gadon
a gicciye, hannunsa na rawar ɗari ya janyo blanket ya rufe dukkan jikinsa, shi
kansa yana jiyo hucin numfashinsa da zafi, yana yi yana ɗan nishin azaba ƙadan,
a haka ya samu yayi baccin wahala mai cike da rikitaccen mafarki mara kan gado.
Kiran sallan farko ne ya tashe shi, cikin yanayi wanda bai saba tsintar kansa ciki
ba ya miƙe, kasala-kasala gajiya-gajiya, ga mamakinsa zazzaɓin ya sauka, don yana
ga ɗumin da jikinsa ya fitar da gumi alamun sauƙan zazzaɓi duk da akwai sanyi ac,
addu'a ya yi ya miƙe a hankali ya shige toilet sai da yayi wonka da ruwa mai sanyi
sannan yaji jikinsa ya yi masa daɗi.
Da sauri ya fito ya fara shirin zuwa masallacin masarautar don har sun fara kiran
assalatu.
Bayan sun idar da sallan acan ya yi zamansa don gabatar da azkar da sauran
addu'o'in da yake gabatarwa a dai-dai lokacin, sai da gari ya yi washe sannan ya
dawo ya wuce falonsa kai tsaye.
A hankali ya ɗan yi taku biyu zuwa uku, ya kana ya zauna bisa kujerar dake
fuskantar tasu.
Ido ya ɗan zuba mata, tare da jingina kansa jikin kujera.
Cike da wani irin mayataccen shauƙi.
Ita kuwa Aysha yatsun sawunshi ta zubawa ido, tare da shaƙan ƙamshin turaren
jikinshi dan tun da ya shigo daddaɗan ƙamshin turarensa ya cika wajen har sai da
Aysha ta lumshe ido, Allah ma ya sani tana masifar son ƙamshin turarensa.
Idonshi ya ɗan buɗe tare da ƙanƙancesu kana ya tsira mata su yana kallonta, a nutse
sai kuma yayi wani gajeren.
Murmushi cikin nutsuwa da jera kalami yace.
"Me zai sa ace ba za a ci abincin safe ba? bayan kuma shi ya fi kowanne amfani a
jikin ɗan adam?".
Kallon shi ta yi tare da kwaɓe fuska kana ta ɗan tura bakinta tare da fara magana
ƙasa-ƙasa can cikin maƙoshinta.
"Dama ba dole kace haka ba, tunda kai ne sanadiyyar ciwon, kuma ba ajikinka yake
ba." Ummi dake gefenta ta jita sarai duk da ba kalmomin duka ta ji ba amma tasan
abinda take nufi.
Shi kuwa Sheykh Jabeer lumshe ido ya kumayi tare da sauke sassayan numfashi kana ya
buɗe idon ya zubasu kan bakinta.
Kallon bakinta yayi ba tare da ta gama haɗe lips ɗintaba yace.
"Kika ce kin yi yajin cin abinci?".
Ya faɗa da zolaya duk da ba halinsa ba ne, ba kuma ɗabi'arsa bane.
Shima kanshi bai san ya aka yi zuciyarsa ta raya masa faɗin hakanba.
Lips ɗinsa ya ɗan laso da harshensa lokacin da yaji tana cewa.
"Uhmm ni ba haka na ce ba."
Gyara zamansa ya yi yana mata wani irin kallo mai cike da fassara, kallon nasa ne
ya sa mata mutuwar jiki da kasala, don sai da ta ji wani iri a jikinta sabida wani
irin kallone mai tsada da masifar ratsa jiki da zuciya.
Shi kuwa cikin tsareta da idon yace.
"Uhumm to muna jinki Aaaaishhh!".
Kiran sunanta da yayi da wata siga haka ya sa ta ɗago kai ta zuba mishi ido.
Sai kuma ta kauda kanta da sauri tare da sauƙe numfashi,
kwarjininsa ne ya cika mata ido sai wani Murmushi mai tsada da yake mata.
Cikin narkekkiyar murya tace.
"Cewa na yi na ƙoshi."
Ta ƙarashe mgnar tana kauda kai aranta tana jinjina kwarjini da haiba irin ta
shi.
"Yarinyar goye a ke yiwa dole ta ci abinci fa, ko kema sai Ummin ta goyaki zaki
ci? Tunda naga nima mancewa sani takeyi sai ke".
Dariya Ummi tayi tace. "Idan zata ci sai na goyata".
Cikin jin kunya ta sunkuyar da kai ƙasa tana nanata zancensa wai agoyata.
"Yi haƙuri ki ci abincin kin ji." ta kuma jin muryarsa a bazata.
Tana gamawa Ummi ta kwashe kayan kwanukan, shi kuma Sheikh ya wuce falonsa.
Yana shiga Jamil ya shigo, shi da Juwairiyya, zama suka yi suna hira Ummi ce ta ɗan
kalli gefen da Aysha ke zaune tare da cewa.
"Yauwa Aysha tashi ki kaiwa Sheykh abincinsa".
Cikin sanyi tace.
"Ayyah Ummi bawa Jamil ya kai mishi".
Sai kuma ta kalli Jamil tare da cewa.
"Jamil ɗauki ka kai mishi".
Ta ƙare mgnar tana ɓoye ainihin tsoron sake shiga inda yake da takejin.
Murmushi Ummi tayi dan ta ganota, tray'n ta miƙawa Jamil dake cewa.
"Ummi kawo dai in kai dan ke".
Murmushi sukayi, kana shi kuma ya kai mishi sannan ya fiti.
ba su daɗe ba Yah Ja'afar ya shigo shi ma ya zauna kusa da Jamil nan suka ɗan ci
gaba da hirarsu
Washegari ma da safe Ummin ce ta bawa Jamil ya kai masa, don fir Aysha ta ƙi
zuwa.
Bayan yayi wanka ya fito, ya shafa mai ya kimtsa cikin wani tattausan yafi boyel
mai taushi da kyau, Sky blue ne sai aikin da akayi mishi da farin zare sosai yayi
kyau sai ƙamshi yake zubawa.
Zama yayi bisa kujera, yana mai mgnar zuci. "Rabon Aiiish da side ɗinna tun
shekaran da safe yau kwana biyu kenan ana na uku rabon data shigo nan". Murmushi
mai yelwa yayi wanda bai san dalilinsa ba.
"Uwar raki da tsoro".
Ya faɗi a fili lokacin da ya fito babban falon ba kowa a falon haka yasa ya
wuce yana girgiza kai ya wuce dan sauri yake Asibitinshi zaije.
Bayan ya shiga asibitin ɗaki ɗaki ya bi duk marasa lafiyan ciki suna gaisawa tare
da basu taimako na musamman yana duba lfyarsu wanda dama hakan al'adarsa ce
kyautawa marasa lafiya, bayan ya gama da shiga ɗakunan suna binsa da addu'o'in
nasara da lfy a rayuwarsa.
Ya wuce office ɗinsa don duba outpatient, lumshe ido yayi bayan ya zauna kan
kujerar,
Miƙa ya ɗanyi a hankali tare da yin salati.
Gaba ɗaya yanayi shi ya sauya.
Tun jiya yake jinsa cikin wani irin matsi.
Yau kuma tunda gari ya waye yake jin wani abu na fusgarsa a hankali yake dannewa
zamansa waje ɗaya ya ji abun na ƙoƙarin son bijire masa, patient ne ya shigo, ya
duba sa cikin kulawa tare da ɗaukan dukkan bayanansa ya rubuta masa magani ya fice,
kwantar da kansa yayi jikin kujerar haɗe da lumshe idunsa da suka ƙanƙance saboda
wani irin feelings yake ji na bin sassan jikinsa a haka ya duba dukkan patient ɗin
sai gab da magriba ya bar asibitin saboda hadari da ya fara haɗuwa alamar za a yi
ruwan sama.
Bai fito daga masallacin ba, sai da aka yi sallan isha'i sannan ya fito ya nufi
gida.
Sosai yake jin wani irin masifeffen feelings mai shegen fitina yana bibiyar sasan
jikinsa gaba ɗaya, a haka ya shigo falon, su Jalal na biye dashi a baya.
Su kuwa su Jalal abincindu suka ɗauka suka tafi Side ɗinsu sabida jin yayyafi ya
fara sauka tare da wata iriyar sassayar iska mai sanyi daɗi mai ratsa jiki.
Sai dai abin mamaki ba abinda yayi masa don ji yayi kamar ma ƙara ciwon aka yi
jingina ya yi da kujerar yana sakin ajiyar zuciya tare da tambayar kansa meyasa ne?
Meke damuna?".
Yau dare na huɗu kenan Kullum da zazzaɓi yake kwana a jikinsa, asuban fari yayi
lfy, sai kuma wani daren. cikin sanyi yace.
"Ya zama dole inyiwa kaina medical checkup".
Don zazzaɓin na da zafin gaske, saboda ya fara jin ya yi loosing appatite, da ƙyar
ya samu ya yi bacci don abubuwan sun haɗun masa goma da ashirin ga zazzaɓi ga
azabebben Feelings mai fitinarwa.
Tun asuba ya tashi bayan zazzaɓin ya sauka, cike da kuzari da kuma tarin Feelings
ya shirya ya wuce masallaci yana danne kanshi.
Yau yini akayi zurr ana tsuga ruwa kamar da bakin kwarya sai gab magriba ya ɗauke.
zuwa dare garin yayi luffff gwanin sha'awa sai iska mai sanyi da ɗan karen daɗi
dake kaɗawa tare da ƙamshin ƙasa, yanayin garin yayi daɗi ko ina lib gwanin ban
sha'awa da birgewa.
Bai shigo ba sai bayan sallar isha'i, kai tsaye side ɗinsa ya shige yana jinjina
yau kwanansa uku rabon da ya sa Shatu cikin idonsa gaba ɗaya ta mai da shi dodo
ta ƙi yarda su haɗu, ko abinci ne sai dai Ummi ko Jamil su kawo masa ga tsananin
jarababbiyar sha'awarta da take fusgarsa yau kwana biyu, da ƙyar ya iya cin abincin
yana jin alamomin bayyanar nataccen zazzaɓin da yake duk dare wanda baya jin
magani ya kuma rasa meye sanadinsa ga kuma wannan mayataccen Feelings dake hanashi
nitsuwa.
Zubawa sarautar Allah ido ya yi, yana jira yaga wai ko zata zo kuwa saboda yau
kwana nawa rabon da su haɗu.
Wuce su da ya yi a falo suna hira ya kuma ce Ummi ta bata zam-zam ta kawo mishi
yasa ya yi tunanin ko zata zo.
Shiru-shiru har goma da rabi hakan yasa ya miƙe ya fito falon ya tarar da su suna
hira ita da Ummin, jikinsa sanyaye alamun zazzaɓin ya kalli Ummi tare da cewa.
"Ummi zam-zam ɗinfa".
Juyowa Ummi tayi cikin kula tace.
"Aysha baki kai bane?".
Kanta a sunkuye tace.
"Na kai mana yana kan Dinning table ɗin ka na ajiye".
Juyowa yayi ya ɗan zuba mata ido,
sai kuma ya jinjina kai ya juya ya koma cikin falonsa .
yana lallaɓa kansa don sha'awarta na ta fusgarsa musamman sautin dariyarta da ya
ji tana yi, sai da Jabeer ɗinsa ta harba da masifar ƙarfi.
Ƙarfe sha daya da minti goma ya kara komawa falon ya tarar da su har da Jamil da
Jalal, da Ummin suna hira sosai, haushi ya kama shi, haka nan yaji sun nashi
haushi, kamar ya rufesu da duka.
Don dariyar da suke yi cikin hirar ya sa ya ɗan tunzira yana jin kamar ma da shi
suke, hakan yasa ya fito da sauri cikin faɗa yace.
"Jamil meye ya hanaka bacci ka zo ka tasa mutane a gaba da surutu kamar lalataccen
Radio?".
Gyada kai Jamil ya yi tare da cewa.
"Eh yanzu zan tafi, Ummi ce ta faɗa mana mana, in munci dai zamu tafi."
Sai kuma yayi magana ƙasa-ƙasa.
"Yau kuma waya taɓo Sheykh alaramma akarmakallu, Hamma Jabeer naga masifa da fushi
yakeji."
Bai ji mai ya ce ba, amma yaga dukansu sun kuma yin dariya ƙasa-ƙasa a hankali,
miƙewa Jamil ya miƙe tare cewa.
"Asha bacci lafiya Sheikh Hamma Jabeer".
Ya wuce ba tare da Sheikh ɗin ya sake magana ba, don shi ma daki ya koma, saboda
yaga Ummin ita ko motsi bata yi ba daga inda take a zaune shima Jalal moƙewa yayi
yabi bayan Jamil dake fita yana dariya.
Suna fita Aysha ta ɗan juyo, ta fuskanci Ummi da kyau kana da gyara zamanta.
Numfashin ta ɗan fidda a hankali, sannan ta juya kanta ta ɗan kalli corridor'n
shiga falon Sheykh.
Ummi kuwa ido ta zuba mata ganin yadda take waige-waige da alamun mgna mai
mahimmanci takeson suyi.
Cikin nitsuwa da yin ƙasa da murya tace.
"Ayyah Ummi dan Allah zan tambayeki wani abun dake damuna, dan Allah Ummi ki gaya
min gskyr meke faruwa a masarautar Joɗa".
Woni dogon numfashi Ummi ta sauƙe tare da cewa.
"In sha Allahu zan gaya miki gskyar da na sani a masarautar Joɗa, sai dai ina
sirrine shi bazan faɗa miki sittin wasuba".
Cikin sanyi ta ƙara matsowa gaban Ummi kai ta ronƙofar bisa kafaɗunta kana cikin
sanyi tace.
"Ummi koda sirrin Yah Sheykh ne baza ki gaya minba?".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"To ai shi sirrinsa naki ne?".
Cikin jin kunya da daɗi tace.
"To dan Allah Ummi wai me Yah Sheykh yayiwa Gimbiya Saudatu ne? Meyasa bata sonshi?
Meyasa su Bappa Nasiru basa sonshi? Meyasa baya shiri da Mom Imaran? Waye Gimbiya
Samira amaryar Abba".
Dogon numfashi Ummi ta fesar tare da gyara zamanta ta ɗan jingina bayanta da jikin
kujera, cikin sanyi tace.
"Tambayoyin ai duka amsarsu ɗaya ne!".
Da sauri tace.
"To Ummi gaya min sai muje tambaya ta biyu?".
Jiki a mace Aysha ta miƙa ta nufi ɗakinta cikin tsananin gaskata tunaninta na ba
Hajia Mamace mahaifiyarsu Yah Sheykh ba.
Tana fitowa ta shafa mai tare da shefe jikinta da humranta mai ɗan karen sanyi da
daɗin shaƙa.
Wata tattausar rigar bacci wacce iya karta cinya ta saka tare da pant ɗinta da
hularta, rigar pink guava color cr mak taushi.
A hankali tayi hamma tare da salati, ba tare daya kashe wutan ɗakinba ta juya ta
hau kan gadonta ta kwanta ta bawa kofar shigowa tasa hannunta zata jawo blanket
kenan taji wayarta na ringing da sauri tasa hannu ta ɗauka ganin Rafi'a ce, haka
yasa bata rufe jikin nataba.
Murmushi Rafi'a tayi tare da cewa.
"Ina son kiranki Ina jin tsoro kada oga yana kusa".
Ido ta ɗan lumshe tare da cewa.
"To baya kusa, muyi hirarmu".
Cikin shaƙuwarsu Rafi'a tace.
"A a kai ba wata hira zamuyi ba, zan dai gaya miki cewa, gwamnatin tarayya ta nemi
malaman jami'o'i da su zauna wata ƙil zasu sasanta mu koma makaranta".
Cikin jin daɗi tace.
"Kai Alhamdulillah Allah yasa a sasanta nima gobe zan kira Umaymah in gaya mata".
Shi kuwa Yah Sheykh ya kasa zaune ya kasa tsaye, yanzu karo na biyu kenan ya shiga
Bathroom ya watsa ruwan sanyi.
Sabida a zatonshi ko har yanzu suna falo da Ummi sabida ya leƙa ɗazu ya gansu duk
da baijin me suke cewaba.
Yana watsa ruwan ya fito jikinsa ya ɗan tsane kana ya shafa OudKareem dake cikin
saman dreesing mirror'n.
Wasu riga da wondo masu taushi red color and white
yasa wondon iya guiwa ne rigar kuma mai guntun hannune sai dai tana da hula rigar.
sa hular yayi a kanshi, kana ya feffesa turaren.
A hankali ya ya kuma fitowa ganin sun hada ido da Ummi wacce lokacin ne ta miƙa
zata tafi.
da sauri ya ɗan wayance ya koma falo yana jin kasala, da sha'awa, zama ya yi kan
kujera, ya jingina da ita tare da lumshe ido, hancinsa na zuko masa ƙamshin ƙasa
mai daɗi, kunnensa na jiyo sautin kukan tsuntsaye mai daɗi, yanayin ya ƙara sakar
masa da jiki kasala mai ƙarfi ta rufeshi wannen yasa bai sake leƙawaba, har suka
watse, har yaje tai wonka.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Akwai kayyakin gyara masu kyau na amare da uwar gidaye, harma
da kayan ƙamshi. Idan kina buƙata kiyi min mgn ta WhatsApp 09097853276, akwai haɗin
uwar gidaye da amare, akwai sabulai na gyaran jiki. Kana akwai kayyakin daɗi kan
daɗi. Set ɗinsu hawa-hawa ne akwai na manya akwai na saffa-saffa akwai ƙananan
robobi masu sauƙin kuɗi. Ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Kimin text ta inbox ko
kimin mgna ta whatsApp yafi akan ki kirani dan da wuya in amsa kiran amman in
kinmin text ɗin zamufi fahimtar juna.🤝🏻😘
Godiya ta musamman gareku Mommy Niger Mamana ta kaina, da Rafi'a ƙawar Shatu Yah
Sheykh ɗina, ngd Matuƙa da taimakon ku Allah ya bar zumunci da ƙauna. Mom Sayyid da
Rafi'a Ngd da fama da kurame Allah bar zumunci da ƙauna Ngd Ngd Ngd matuƙa.
Jamila mainasara ina godiya da mutuntaka, Allah bar zumunci ina sane da soyayyarki
gareni.
Mutanen GARKUWA fan's 1 and 2 ina al'fahari daku. Kune mutanen da dukkan iya
gskyarku ku gamsu da rubutuna wanda ko ɗigo ɗaya na littafina bakwa jira ku gani
kuke saya da dukkan yaƙinin zaiyi muku daɗi, kuma Alhamdulillah kuna samun fiye da
zatonku inba soyayya ba ace tun kafin in fara posting kun gamsu har in cika group 2
har a tafi na biyu Ina roƙon Allah ya bani aron rai da lfy da damar ƙarara littafin
lfy ba tare da na tsallake muku koda rana ɗaya ba.
GAREKU Special Group SPG 1. Kuma kunada cikekkiyar yaƙini kaina, kuma
2, 3, 4, 5 ban manceku ba fatan al'khairi da addu'a Allah yasa ku rage zaƙuwa😂😂😂🤪
masu hana kansu bacci dan jiran posting yaseen ni babu ruwana🤝🏻🥰😘
Shi kuwa Sheykh cikin wani irin baƙon yanayi da baƙon murya yace.
"Hirar me kikeyi da tsakiyar dare, ke da waye?".
Cikin sanyi tace.
"Rafi'a ce".
Bai ce komai ba, sai hannunshi yasa, ya jawo wayar katse kiran yayi kana ya cilla
wayar kan bed side drower.
A hankali yake shafa cikinta, tare da zira yatsarshi cikin hudar cibijiyarta, murya
can ƙasa cikin maƙoshj yace.
"Aieeeeesh". Yada yaja sunan da yadda taji yayi ƙasa da tafin hannunshi yana cusa
hannun cikin pant ɗinta yasata yin wani narkekken numfashi tare da cewa.
"Uhhhhhhhmmmm".
ƙafarshi ya ɗaura kan nata sawun kana murya a narke yace.
"Ya ciwonki?".
Jikinta na tsuma jin ya cusa hannunsa kan mararta, yana shafawa a hankali yasa
cikin tsoro tace.
"Yana nan bai worke ba". Tayi mgnar a nufinta zai bar abinda yakeyi.
Gaa mamakin ta sai taji yana cewa.
"Ohhhh sorry bari yanzu in duba miki shi in sa miki mgni kinji ko?".
Ya ƙarashi mgnar ya juyota rigingine. Kana yasa hannunshi ya fara murza pant ɗinta
ƙasa.
Da sauri ta riƙo hannunshi tare da yarfa hannun ta ɗaya cikin tsoro tace.
"A a ka bari zai worke da kanshi".
Jin yadda jikinta ke karkarwar ne yasashi zaro hannunshi.
Mayatattun idanunshi dake tsume da fitinenneyar sha'awar ya watsa mata cikin nata,
wanda su kuma tsoro ya baiyana cikinsu.
Harshensa ya ɗan zaro kana a hankali ya sunkuyo kanta, tattausan lips ɗinta ta lasa
tare da cusa hannunshi cikin rigarta yayi sama dasu.
Da sauri tasa hannu ta riƙe damatsan hannunsa tare dayin zillo ta banƙaro ƙirjin ta
sama, jin yadda ya cabko Caɓɓullenta, yayi musu wani irin gigitaccen kamo, tare da
furta wani sauti mai haɗe da kiran sunanta.
"Shhhhhhhhhhhh Aissssssssh". Cikin wani irin kasala daya sakar mata sabida kiran
sunanta da yayi a haka cikin kunnenta yasata kiranshi a raunace.
"Yahhhh Sheykhhhh". Bakinshi ya manna kan nata, madadin ya amsa mata.
wani irin masifeffen kamu yayi harshenta, wanda saida tayi zillo tasa hannunta duka
biyu ta ruggumeshi gam-gam a jikinta.
Allah ya sani Yah Sheykh ya iya Kiss da kiss daya yake iya gigitata.
Shi kuwa Sheykh wani irin tsotson tom-tom ya fara yi mata.
Yayinda gaba ɗaya jikinshi ke tsuma, abin ya haɗun masa biyu. Ga masifeffen
feelings da yakeji, ga azabebben zazzaɓin da ya rufeshi. Kana ga shauƙin jin wani
irin sahirtaccen rugguma da Aish tayi mishi wanda saida yaji Jabeer ɗinsa ta miƙe
tayi sama.
"Uhhhhhhggmmmmmm". Haka yaja mata wani dogon numfashi tare da cilla pant ɗinta
gefe.
Ita kuwa Aysha yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tare da rumtse idanunta jin
yadda yake lailaye mata nimple ɗinta da harshensa.
Kar-kar hakan jikinsa ke rawa, cikin kiɗima ya janye kansa daga gareta.
Jiki na rawa ya zare rigarshi ya cillata can ƙasa lungun gado.
tallabota yayi jikinshi gaba ɗaya.
Gyara mata konciyarta yayi bisa tsakiyar gadon.da sauri ya ɗan ware sawunta.
Tsakiyar sawunta ya zauna, tare da rinƙofowa, har zuwa kan cikinta harshensa ya
zira cikin hudar cibijiyarta ya rinƙa yi mata wani irin masifeffen abun da yasata,
cilla wani ɗan nakashesshen sauti mai haɗe da fitan numfashin kiɗima.
Wani irin zillo tayi tare sayi wani irin miƙa kana ta buɗa kekkyawan sawu ta,.
Jin ya zira harshensa cikin PP ɗinta. Kar-kar haka takejin illahirin jikinta na
karkarwa.
wani irin masifeffen kuma azabebben abu takeji mai matuƙar daɗi da gigita
ƙoƙolwarta yana game dukkan jikinta da jininta hannunta ta cusa cikin sumar kanshi
ta yamutsa suman.
Shi kuwa Sheykh hannunshi yasa bisa cikinta nan ƙasa kusa da mararta ya ɗan danne
ta famintar zillewa take ta son yin.
Shi kuwa jin yadda ta abka jikinshi ne yasashi tashi zaune jiki na rawa.
hannunshi yasa cikin gajeren wondon shi, Jabeer ɗinsa da ke barazar tsinkewa ya
kamo da ƙarfi, ya fito dashi ya cusa mata cikin tafin hannunta.
Kar-kar haka duk suka fara karkarwa.
Gaba ɗaya da jikinta rawa yakeyi baza iya mishi komaiba.
Ita kuwa Aysha jin Jabeer ɗinsa a tafin hannunta yasa kuma gigice.
jikinta ta fara janye wa,.
tana jujjuya mishi kai.
da sauri ya riƙota,
ware sawunshi yayi ya ajiyeta tsakiyarshi.
Dai-dai lokacin kuma Ummi ta tashi daga bacci ɗan fitsari daya matsa mata a hankali
ta miƙe zaune.
Can ɗakin Shatu kuwa, cikin rauni da zafin da take ɗan ji take jujjuya kanta tare
data tafin hannunta ta damƙi damatsan hannunsa, tana mai jujjuya kai take kuka mai
cike da raki da shogwaɓa take cewa.
"Yah Sheykh zafeeeh zan mutu."
Can sama yaji kalmar ta ta karshe, wacce ta daki kahon zuciyashi cikin rawan murya
taji yana cewa.
"No! Aishhh bazaki mutuba, kunti ba'adu jasadi Yah Aish".
Kai take ta jujjuyawa hawaye raki na tsiyaya babu gaggauta wa,. Murya a shogobe ta
kuma cewa.
"Yah Sheykh zafi na gaji, Wayyo! wayyo! wayyo! Zafee".
wani irin kwaƙuma yayi mata wanda yasata, yin ihu mai ɗan ƙarfi.
"Wayyoooo ooo Ummeey na zai yagani".
Bafaya jinta zuwa yanzu sabida ya tafi duniyar da Hamma saif yaje kuramtarsa ta
worke da gurguntakarsa, (NAKASA BA KASAWA BACE) yaje duniyar data faransa Hamma
Haydar zama Balarabe,( BANDIRAWO) yaje duniyar datasa Hamma Yusuf yace in yayi
shiru baiyi ihuba daɗi zai ƙumemeshi a ciki ya kasheshi (HUKUNCIN ALLAH).
Wani irin gurnani da surutai yakeyi tamkar ba Sheykh mai libga-libgan al'kyabbas
ba.
wani irin masifeffen ƙara tasa lokacin da taji yana wani irin zabura da kamar doki.
gaba ɗaya ya jikkatata.
Kuka ta farayi sosai tanayi tana yarfa hannu tare da ture ƙirjinsa.
Ƙankameta yayi tare da manneta a jikinsa da karfin masifa sabida wani irin
azabebben masifeffen daɗi da yakeji yana gab da sumar dashi in yaci gaba da rufe
bakinsa cikin rawan murya da karkarwa ya fara cewa.
"Subahanallahi! Alhamdulillah la'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem,
Jazakallahu khairan Yah A'ish kuntil lagamee Yah Aishhhhhhhh laisa li misluki
abadan Dazakallahu ilman wa fikhran wa yatta ƙi Allahu jami'an".
Ummi kuwa cike da tsoro ta miƙe tsaye jiyo kamar muryar Aysha tana kuka da surutai.
jiki na rawa ta lalubo kallabinta kana ta sauƙo kan gadon.
Shi kuwa Sheykh gaba ɗaya ya gigice sai larabci yake bugawa, da tasbihai tamkar a
bakin masallaci yake.
Ita kuwa Shatu sosai take zuba taɓara da raki da zallar shigoɓa da kukan zafin da
takeji.
Cikin wani irin gamsuwa mai cike da jin daɗi ya mirgina gefenta ya kwanta lokacin
da ya gama zazzage mata yayyafin shi.
Jawota yayi jikinshi ya ruggumeta tsam cikin meda numfashi yasa hannunshi yana
shafa kanta zuwa bayanta tare da cewa.
"Afwan Yah A'ish, kiyi haƙuri dena kuka kinji ko, boɗɗon Ummeyna na barki haka".
Cikin shogoba ta fara tumurmushe da bubbuga kafa still har yanzu kuka takeyi dan
gsky taji azaba, kuma har yanzu ji takeyi kamar Jabeeeeeeeeer ɗinsa na cikin
jikinta, sabida wani zogi da raɗaɗi da wurin keyi mata cikin kuka da raki da ɗan
daga murya tace.
"Hiyyhhh Wayyo Ummey na, zafi zai yagani Ummey".
Wani irin yalwataccen murmushi mai cike da zallar jin daɗi yayi tare da cewa.
"Kiyi haƙuri na tuba, kada ki haɗani da Ummeynki bazan yagaki ba, kinji ko boɗɗon
Ummey."
Cikin ɗaga murya da ɗan bubbugeshi tace.
"Wlh sai na faɗa wa Ummey na kamin mugunta Wayyo Ummey na".
Dai dai lokacin kuma Ummi ta fito daga ɗakinta da sauri ta nufo bakin ƙofar ɗakin
Shatu.
Shi kuwa Sheykh cikin tsoron kada ta jawo hankalin Ummi garesu, ya ɗan saketa tare
da jawo gajeren wondoshi ya fara zirawa yana cewa.
"Dan Allah kada ki tara min jama'ar masarautar Joɗa, kinga haka kikayi last time
ma, Ummi tajimu kafinma inje masallaci ta kira Gimbiya Aminatu ta gaya mata, ita
kuwa ta gayawa tsoffin sa'idon nan tun a masallaci suke tamin kallon tuhuma kamar
ba matata na raɓaba".
Manna kanta tayi da pillow'n tare da zuba mishi ido kana da ƙarfi cikin salon
tsokana da raki tace.
"Sai na gaya Ummi".
Tayi mgnar cikin son ganin ya zaiyi.
Ai kuwa cikin tsananin zaro ido ya kalleta sai kuma ya juya da sauri ya nufi ƙofar
fita yana cewa.
"Ni na tafi bari in bar miki ɗakinki tunda kunya tani kike sonyi".
Ya ƙarashe mgnar yana fita.
Ita kuwa Aysha haka nan taji murmushi ya tsubce mata.
Itama Ummi cikin wani azabebben sauri ta juya a saba'in ta nufi komawa ɗakinta.
Shi kuwa Sheykh gani yake baya sauri hakanne yasa ya haɗa da sassarfa.
Yana shiga ya maida ƙofar gib ya rufe.
Da sauri Aysha ta ɗago kanta ta kallishi, da sauri tace.
"Lfy?". Ganin yadda jikinsa ke kerma.
Bakin gadon yazo ya zauna, hannunshi yasa duka biyu ya dafe kanshi cikin muryar
gsky da gsky cike da kunya yace.
"Aishhhhhhhh da wanne idon zan kalli Ummi Aish kinsa ta ganni dagani sai gajeren
wondon, a suffar da ke kaɗaice kika dace da ki ganni da ita duk duniya.
Aish kin jawo ta fito da wannan rakin naki da kukan banza".
Sai kuma ya juyo gareta jin tana mgn cikin shogwaɓa.
cikin sanyi tace.
"To ai zafi naji, shiyasa nayi ihu".
Cikin takaici yace.
"A haka zamu tabbata kenan? Duk sanda zan kusanceki sai kinyi tamin ihu kina tara
min jama'ar gari".
Bakinta ta ɗan tura kana ta koma ta kwanta.
Ummi kuwa ai fitsarin da batayi ba kenan, sabida wata iriyar fitinenneyar kunyar
Sheykh ɗin data rufeta.
Dugungunewa tayi cikin borgon ta, tana tunanin tsawon shekaru ashirin da biyar
kenan rabonta data ganshi da gajeren wondon.
Oh ni Zainabu meya kaini fita, gidan mata da miji gashi naje nasa yaro jin kunya,
da matarsa, ashe shiyasa yaketa zirga-zirga da kora su Jalal oh Jabeer ka yafe mana
mun shiga lokacin ka".
Haka tai ta surutu har baccin ya kuma kwasheta.
Shi kuwa Sheykh yana shiga yayi wonka, towel ɗin ta da ya gani a ciki ya ɗaura.
kana yana fitowa ya kalleta cikin alamun tausasawa yace.
"Tashi kije kiyi wonka na haɗa miki ruwan ɗumi".
Cikin sanyi tace.
"To ka tafi tukun".
Kanshi ya gyaɗa kana ya fita,
da sassarfa ya koma Side ɗinsa.
Ita kuwa Aysha a hankali ta miƙe ta shiga bedroom ruwan ɗumi daya haɗa mata ta
shiga ta zauna.
Kana tayi wonka sannan ta fito, riga kawai ta saka ta koma ta kwanta tanata
numfashin gajiya a take tayi bacci.
Cikin rawan jiki da sadaukar da rayuwarsa dan yasan ko ya yayi Ba'ana zai kasheshi
cikin rawan murya yace.
"Koda zaka kasheni zan gaya maka gsky, ko kaso ko ka ƙi, gskya ta binne ƙarya,
haske ya kori duhu.
mutumin can mijin Shatu shine gsky kaine karya shine haske kaine duhu.
Zan gaya maka gsky ko Allah zaisa ka yarda da wuri kada kayi makararran yarda irin
nawa.
Babu wani makami sama da addu'a, kuma babu wani addini na gsky sama da musulunci,
addini mai cike da ni'imomin duniya da lahira, Sheykh yafi ƙarfin ka domin shi
Allah da manzasa ya riƙe, bazaka taba iya cutar dashi da komaiba a duniya har sai
dai in dama Allah yan ƙaddara zai cutu.
Domin duk sihirina da mukayi kan cewa in ya kusanci Shatu yaji zafin dafin cizon
kunamai, toshi wannan abun shegen daɗi yaji. Yakusance tun kwana huɗu baya, kuma
daren jiyama kwana yayi tare da ita ya kusanceta yayi jima'i da ita babu abin daya
sameshi saima lfy da girma da Jabeer ɗinsa ta ƙara dan ta samu gamsuwa da Shat.."
Bai ƙarasa zancenba ya kurma wani irin gigitaccen ihu mai azaɓan ƙarfin amo, sabida
wani irin zabura da Ba'ana yayi ya caka mishi ƙahon rago a dai-dai kan ƙahon
zuciyarshi.
Nan ya faɗi kwance jini na zuba cikin rawan murya na magagin fitar rai yace.
"Baka da nasara, kada kaje Nigeria in ka koma ka kai kankane, babu abinda zaka iya
yiwa wanda yake riƙe da addinin Musulunci da gsky da al'ƙur'ani littafin Allah."
Yana faɗin haka ya rai yayi halinsa.
Shi kuwa Ba'ana cikin wani irin masifeffen tashin hankali da kiɗima ya kurma wani
ƙaƙƙarfan ihu tare da kiran Shatu da karfin kana yace.
"Mata ganinan dawowa duk da nasan da wuya in iya shiga masarautar Joɗa, amman dole
zan faɗaɗa bincike na, zan zama dodon tsafin kaina zanzo na saceki, dole sai na
aureki na kusanceki naji daɗin ni'imomin jikinki na baki ciki kin haifu dani, bazan
yi renon banzaba ko nononki ban taɓa taɓawa ba, wani can yazo ya cinye min
budurcinki dole zai ɗanɗani azaba mai girma, sai na sake yi mishi ka ciya dan kan
uwarsa".
Ummey ce zaune Junainah na gefenta amaryar Bappa nayi mata kitso, cikin sauƙe
ajiyan zuciya Ummey ta kalli Bappa dake gefensu yana al'walan yin walaha cikin
sanyi tace.
"Bappan Shatu yaushe zamu koma Rugar Bani? Ina kewan Shatu, ina yawan mafarki da
ita, ina son inje inda take".
Murmushi Bappa yayi kana ya kalli Junainah dake cewa.
"Bappa ai ni dai Addana tace dan Allah Yah Al'amin ya kai mata ni, ina ka yarda?".
Cikin sanyi ya gyaɗa mata kai kana ya juyo ya kalli Ummey cikin tausayawa yace.
"In sha Allah zamu koma Rugar Bani, amman da sauran lokacin komawarmu".
A hankali Ummi tace.
"Zai kai kamar yaushe?".
Cikin sanyi yace.
"In sha Allah zuwa wani ɗan lokacin".
Kai Ummey ta jinjina dan ta fahimci ba rana kenan.
A can Masararutar Joɗa kuwa, wunin ranar Sheykh wasan buya yakeyi da Ummi sabida
masifar kunyarta da yakejin.
Yau kwana biyu kenan da faruwar abin kuma, jikin Shatu yayi sumul yanzu bata jin
ciwon komai.
Ummi kuwa wani tsumi na musamman ta haɗa mata na masarautar Joɗa tana bata safe da
yamma kofi ɗaɗɗaya, ita da kanta ta gamsu da kyan tsumin sabida ita kanta takanji
tana tsiyaya duk sanda ta tuna Yah Sheykh.
A hankali yake taku, har ya iso bakin corridor'n, kanshi ya ɗan turo, ya leƙa cikin
babban falon, da sauri ya dawo da baya, sabida hango Ummi na tsaye tana miƙa wa
Shatu wani abu a kofi.
Cikin wani irin rauni, tausayi, so, shaƙuwa, kaunarsa. ta rakasa da ido, tabbas da
Side ɗinsa ya koma da ta bishi a baya, sai dai kuma kash woje ya fita.
Da yamma suna zaune a falon Umaymah ta kira Ummi bayan sun gaisa ne tace.
"Ummin Jabeer Hajia Kubra na ba lfy tunda ta dawo auren Haroon, jiya mukayi waya da
ita tace har an Bata gado. Amman an sallamesu yau da safe.
Shine nake so dan Allah keda Juwairiyya kuje ku duba min ita da jiki. Nima kaina in
sha Allah na kusa zuwa da zaran baƙinmu sun gama komawa, zanzo da Aunty Hafsat da
Rahma".
Cikin kula Ummi tace.
"Ayyah Allah ya bata lfy. In Sha Allah kuwa zamuje mu dubota da jiki gobe".
Huwaila ɗayace daga cikin hadiman Sashin Aunty Juwairiyya wacce asalinta hadimar
Hajia Mama ce.
Kuma har gobe a sashin Hajia Mama take kwana.
Ita da gidan Aunty Juwairiyya sai in zatayi girki tana gamawa take tafiya.
Sai Indo ita kuma a sashin Aunty Juwairiyya take, kuma asalinta daga masarautarsu
Sitti aka kawota da ita.
Huwaila itace idon Hajia Mama a sashin Yan Jafar, shiyasa duk motsinsu ta sani
sabida itace yar rahoto ko lokacin ciwon Shatu taji Aunty Juwairiyya na Umaymah a
wayene daga nan taje tana fesawa Hajia Mama, dai-dai lokacin kuma yar rahoton gefen
Gimbiya Saudatu na jinsu shiyasa mgnar ta isa ga Gimbiya Saudatu.
Yau Sheykh bai dawo da wuriba sai ƙarfe goma na dare ya dawo.
Ba kowa a babban falon haka yasa ya rufe ƙofar.
Kana ya wuce Side ɗinsa jiki na karkarwa sabida masifeffen zazzaɓin daya zame mishi
abokin rayuwa in dare yayi tun randa ya kusanci Shatu na forko yau kusan mako biyu
kenan.
Sosai zazzaɓin ya shiga jikinsa sabida har ya ɗan faɗa.
Ummi ta kalli Huwaila cikin kula kamar yadda ta saba da Sara tace.
"Yauwa ga naki tafi dashi kije ki huta sai anjima kizo muyi na dare dan zamu fita
anguwa yau ɗin".
Cikin wani irin kallon ƙasa-ƙasa ta kalli Ummi tare da cewa.
"To sai kun dawo".
Tana faɗin haka ta fita.
Wata tattausar jallabiya royal blue ya sake mai ɗan karen taushi da sulɓi ya ɗaura
kan boxes ɗin dake jikinshi fara ƙal irin mai taushi nan mai botura biyu a gaba.
Jallabiyar kuma hannunta guntaye ne, farin hular taɓa kaji hadisi ya murza a
kanshi.
Turare ya ƙara fesawa kana ya ɗauki system ɗin shi ya fito falonshi.
Ganin tray'n dake kan stoll ɗin dake tsakiyar falon ne ya gane, cewa Gimbiya
Aminatu ce ta turo mishi breakfast haka yasa, yazo ya zauna bisa kujerar 2 str da
stoll ɗin ke kusa dashi.
kasan cewar stoll ɗin nada ɗan faɗi da tutu yasa, ya miƙa ƙafafunshi gefen tray'n
sabida ba yanzu zaici abincinba.
Sosai tayi kyau rigar tayi cib-cib da jikinta sai dai wuyan rigar irin mai faɗin
nanne.
Wani irin matse cinyoyinsa ya kuma tare da taune lip ɗinsa na ƙasa.
Ita kuwa cikin sanyi da ƙaramar murya irin tamu na mata in muna son a amince mana
yin wani abun a hankali tace.
"Ayyah Hamma Jabeer kayi mgn mana dan Allah".
Tofa ya rigada ta gama dashi tunda tace dan Allah.
a hankali ta ɗan zamo ta durƙusa a ƙasa bisa guiwowinta.
kanta ta kwantar cikin yin ƙasa da murya tace.
"Yah Sheykh ya jikin naka?".
Dariya ma ta bashi ganin yadda take ladab sai kuma ya danne dariyar.
A hankali ya motsa lips ɗinshi yace.
"Ɗazu dai da sauƙi amman yanzu kin famo min ciwon".
Da sauri tace.
"Allah ya sauwaƙa."
Bata jira amsarshi ba ta ɗaura da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh dama Hajja Kubra ce ba lfy shine Umaymah tace muje mu dabota,
shine to yanzu su Ummi zasu tafi
Dan Allah in bisu muje?".
Ta ƙarashe mgnar a hankali.
Shi kuwa ƙirjinta ya zubawa ido ba tare da yace komaiba.
A hankali ta kuma matso tare da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh ka barni inje?".
Kanshi ya jingina da jikin kujera kana a hankali yace.
"Kina son in barki kije?".
Da sauri tace.
"Eh Ina so mana".
Ba tare da ya ɗago kanshi ba yace.
"To kuma gashi kin tsokono Jabeer yana kwance kika sashi tashi tsaya, zaki bashi
haƙuri, in barki kije ko bazaki bashi ba?".
Da sauri tace.
"Zan baka, kayi haƙuri".
Ta ƙarashe mgnar ba tare da tasan manufar zancesa ba.
Shi kuwa Sheykh na mijin duniya gyara zamanshi yayi tare da cewa.
"Ai bani zaki bawa gaƙuri ba, Jabeer na zaki bawa haƙuri, shi kuma baya jin mgn sai
dai an yi a aikace."
Cike da mamaki da rashin fahimta tace.
"Jabeer kuma".
A hankali yace.
"Eh akwai mana ai shi kika tsokana ma ba niba."
Cikin sanyi tace.
"To ina yake?".
Ɗan ɗago kanshi yayi ya kalleta, ido cike da masifeffen sha'awa yace.
"Dolefa in na nuna miki shi ki bashi haƙuri".
Da sauri tace.
"Eh zan bashi, in dai zaka barni muje".
Ta ƙarashe mgnar tana kallon fuskarshi.
Shi kuwa meda kanshi yayi ya jingina da jikin kujerar kana ya lumshe idonshi.
Hannunshi na dama yasa ya kamo bakin jallabiyar jikinshi.
A hankali ya fara jawota,
ba tare da ya kuma buɗe idanunshi ba.
Yanajin cikin jiki da zuciyarshi bashi da wani sirri a jikinshi da zai ɓoye mata,
sabida ya gamsu cewa yanzu itace suturarsa shine kuma suturarta.
Ita kuwa Aysha fuskarshi take kallo Especially sajenshi dake kwance lib da
gemunshi.
Tattare rigar yayi har sama kana ya medata baya.
Fararen kyawawan cinyoyinsa da gargasa yayi musu ƙawanya suka baiyana.
A hankali yasa hannunshin bisa mararshi.
hannunshi na hagu ya miƙa saitin inda take.
bata kulaba taji ya kamo hannunta da hannunshi na daman.
Da sauri ta ɗan sunkuyar da kanta tana kallon kyawawan cinyoyinsa.
hannunshi na hagu yasa ya ɓalle botura guda biyu dake gaban boxes ɗin nasa.
cikin sanyi murya na rawa yace.
"Matso ki zakiga yadda yayi fushi ya tashi tsaye, motso ki bashi haƙuri."
Da sauri tayi ƙasa da kanta tare da manna kanta da cinyarshi. Cikin jin kunya.
Anyah kuwa Yah Sheykh ne.
a hankali yaji hannunta dake cikin nashi yana ɗan tsuma kaɗan-kaɗan.
A hankali ya kuma yawota.
Tsakiyar cinyoyinsa, sakke hannunta yayi ya kamo kanta.
ya kusanto tota gareshi.
ɗaya hannun kuma ya kama hannunta ya ɗauka kan bnnar kana ya matse da nashi.
Cikin wata irin fitinenneyar murya yace.
"Hahhh". Ya ƙarashe mgnar da alamun ta buɗe bakinta.
idonta ta kuma rumtse jin ya ɗaura mata kan Sheykh ɗin kan lips ɗinta, a hankali ya
fara goga mata shi bisa tattausa laɓɓanta kamar dai mai shafa mata jambaki.
Ya ilahi ya mujibadda'awati tace cikin ranta ta ɗora da ikon Allah kai maza masu
duniya.
Shi kuwa Sheykh a hankali ya fesar da wani dogon numfashi tare da cewa.
"Shhhhhhyyyyyyyyy buɗe bakin ki Aishhhhhhhh, ki bashi haƙuri".
sai kuma tayi sauri ta buɗe idonta, jin wani abu mai ɗan yauƙi-yauƙi kan lips ɗinta
da yake gogawa.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Akwai kayyakin gyara masu kyau na amare da uwar gidaye, harma
da kayan ƙamshi. Idan kina buƙata kiyi min mgn ta WhatsApp 09097853276, akwai haɗin
uwar gidaye da amare, akwai sabulai na gyaran jiki. Kana akwai kayyakin daɗi kan
daɗi. Set ɗinsu hawa-hawa ne akwai na manya akwai na saffa-saffa akwai ƙananan
robobi masu sauƙin kuɗi. Ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Kimin text ta inbox ko
kimin mgna ta whatsApp yafi akan ki kirani dan da wuya in amsa kiran amman in
kinmin text ɗin zamufi fahimtar juna.🤝🏻😘
Godiya ta musamman gareku Mommy Niger Mamana ta kaina, da Rafi'a ƙawar Shatu Yah
Sheykh ɗina, ngd Matuƙa da taimakon ku Allah ya bar zumunci da ƙauna. Mom Sayyid da
Rafi'a Ngd da fama da kurame Allah bar zumunci da ƙauna Ngd Ngd Ngd matuƙa.
Jamila mainasara ina godiya da mutuntaka, Allah bar zumunci ina sane da soyayyarki
gareni.
Mutanen GARKUWA fan's 1 and 2 ina al'fahari daku. Kune mutanen da dukkan iya
gskyarku ku gamsu da rubutuna wanda ko ɗigo ɗaya na littafina bakwa jira ku gani
kuke saya da dukkan yaƙinin zaiyi muku daɗi, kuma Alhamdulillah kuna samun fiye da
zatonku inba soyayya ba ace tun kafin in fara posting kun gamsu har in cika group 2
har a tafi na biyu Ina roƙon Allah ya bani aron rai da lfy da damar ƙarara littafin
lfy ba tare da na tsallake muku koda rana ɗaya ba.
GAREKU Special Group SPG 1. Kuma kunada cikekkiyar yaƙini kaina, kuma
2, 3, 4, 5 ban manceku ba fatan al'khairi da addu'a Allah yasa ku rage zaƙuwa😂😂😂🤪
masu hana kansu bacci dan jiran posting yaseen ni babu ruwana🤝🏻🥰😘
Shi kuwa Sheykh cikin wani irin baƙon yanayi da baƙon murya yace.
"Hirar me kikeyi da tsakiyar dare, ke da waye?".
Cikin sanyi tace.
"Rafi'a ce".
Bai ce komai ba, sai hannunshi yasa, ya jawo wayar katse kiran yayi kana ya cilla
wayar kan bed side drower.
A hankali yake shafa cikinta, tare da zira yatsarshi cikin hudar cibijiyarta, murya
can ƙasa cikin maƙoshj yace.
"Aieeeeesh". Yada yaja sunan da yadda taji yayi ƙasa da tafin hannunshi yana cusa
hannun cikin pant ɗinta yasata yin wani narkekken numfashi tare da cewa.
"Uhhhhhhhmmmm".
ƙafarshi ya ɗaura kan nata sawun kana murya a narke yace.
"Ya ciwonki?".
Jikinta na tsuma jin ya cusa hannunsa kan mararta, yana shafawa a hankali yasa
cikin tsoro tace.
"Yana nan bai worke ba". Tayi mgnar a nufinta zai bar abinda yakeyi.
Gaa mamakin ta sai taji yana cewa.
"Ohhhh sorry bari yanzu in duba miki shi in sa miki mgni kinji ko?".
Ya ƙarashi mgnar ya juyota rigingine. Kana yasa hannunshi ya fara murza pant ɗinta
ƙasa.
Da sauri ta riƙo hannunshi tare da yarfa hannun ta ɗaya cikin tsoro tace.
"A a ka bari zai worke da kanshi".
Jin yadda jikinta ke karkarwar ne yasashi zaro hannunshi.
Mayatattun idanunshi dake tsume da fitinenneyar sha'awar ya watsa mata cikin nata,
wanda su kuma tsoro ya baiyana cikinsu.
Harshensa ya ɗan zaro kana a hankali ya sunkuyo kanta, tattausan lips ɗinta ta lasa
tare da cusa hannunshi cikin rigarta yayi sama dasu.
Da sauri tasa hannu ta riƙe damatsan hannunsa tare dayin zillo ta banƙaro ƙirjin ta
sama, jin yadda ya cabko Caɓɓullenta, yayi musu wani irin gigitaccen kamo, tare da
furta wani sauti mai haɗe da kiran sunanta.
"Shhhhhhhhhhhh Aissssssssh". Cikin wani irin kasala daya sakar mata sabida kiran
sunanta da yayi a haka cikin kunnenta yasata kiranshi a raunace.
"Yahhhh Sheykhhhh". Bakinshi ya manna kan nata, madadin ya amsa mata.
wani irin masifeffen kamu yayi harshenta, wanda saida tayi zillo tasa hannunta duka
biyu ta ruggumeshi gam-gam a jikinta.
Allah ya sani Yah Sheykh ya iya Kiss da kiss daya yake iya gigitata.
Shi kuwa Sheykh wani irin tsotson tom-tom ya fara yi mata.
Yayinda gaba ɗaya jikinshi ke tsuma, abin ya haɗun masa biyu. Ga masifeffen
feelings da yakeji, ga azabebben zazzaɓin da ya rufeshi. Kana ga shauƙin jin wani
irin sahirtaccen rugguma da Aish tayi mishi wanda saida yaji Jabeer ɗinsa ta miƙe
tayi sama.
"Uhhhhhhggmmmmmm". Haka yaja mata wani dogon numfashi tare da cilla pant ɗinta
gefe.
Ita kuwa Aysha yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tare da rumtse idanunta jin
yadda yake lailaye mata nimple ɗinta da harshensa.
Kar-kar hakan jikinsa ke rawa, cikin kiɗima ya janye kansa daga gareta.
Jiki na rawa ya zare rigarshi ya cillata can ƙasa lungun gado.
tallabota yayi jikinshi gaba ɗaya.
Gyara mata konciyarta yayi bisa tsakiyar gadon.da sauri ya ɗan ware sawunta.
Tsakiyar sawunta ya zauna, tare da rinƙofowa, har zuwa kan cikinta harshensa ya
zira cikin hudar cibijiyarta ya rinƙa yi mata wani irin masifeffen abun da yasata,
cilla wani ɗan nakashesshen sauti mai haɗe da fitan numfashin kiɗima.
Wani irin zillo tayi tare sayi wani irin miƙa kana ta buɗa kekkyawan sawu ta,.
Jin ya zira harshensa cikin PP ɗinta. Kar-kar haka takejin illahirin jikinta na
karkarwa.
wani irin masifeffen kuma azabebben abu takeji mai matuƙar daɗi da gigita
ƙoƙolwarta yana game dukkan jikinta da jininta hannunta ta cusa cikin sumar kanshi
ta yamutsa suman.
Shi kuwa Sheykh hannunshi yasa bisa cikinta nan ƙasa kusa da mararta ya ɗan danne
ta famintar zillewa take ta son yin.
Shi kuwa jin yadda ta abka jikinshi ne yasashi tashi zaune jiki na rawa.
hannunshi yasa cikin gajeren wondon shi, Jabeer ɗinsa da ke barazar tsinkewa ya
kamo da ƙarfi, ya fito dashi ya cusa mata cikin tafin hannunta.
Kar-kar haka duk suka fara karkarwa.
Gaba ɗaya da jikinta rawa yakeyi baza iya mishi komaiba.
Ita kuwa Aysha jin Jabeer ɗinsa a tafin hannunta yasa kuma gigice.
jikinta ta fara janye wa,.
tana jujjuya mishi kai.
da sauri ya riƙota,
ware sawunshi yayi ya ajiyeta tsakiyarshi.
Dai-dai lokacin kuma Ummi ta tashi daga bacci ɗan fitsari daya matsa mata a hankali
ta miƙe zaune.
Can ɗakin Shatu kuwa, cikin rauni da zafin da take ɗan ji take jujjuya kanta tare
data tafin hannunta ta damƙi damatsan hannunsa, tana mai jujjuya kai take kuka mai
cike da raki da shogwaɓa take cewa.
"Yah Sheykh zafeeeh zan mutu."
Can sama yaji kalmar ta ta karshe, wacce ta daki kahon zuciyashi cikin rawan murya
taji yana cewa.
"No! Aishhh bazaki mutuba, kunti ba'adu jasadi Yah Aish".
Kai take ta jujjuyawa hawaye raki na tsiyaya babu gaggauta wa,. Murya a shogobe ta
kuma cewa.
"Yah Sheykh zafi na gaji, Wayyo! wayyo! wayyo! Zafee".
wani irin kwaƙuma yayi mata wanda yasata, yin ihu mai ɗan ƙarfi.
"Wayyoooo ooo Ummeey na zai yagani".
Bafaya jinta zuwa yanzu sabida ya tafi duniyar da Hamma saif yaje kuramtarsa ta
worke da gurguntakarsa, (NAKASA BA KASAWA BACE) yaje duniyar data faransa Hamma
Haydar zama Balarabe,( BANDIRAWO) yaje duniyar datasa Hamma Yusuf yace in yayi
shiru baiyi ihuba daɗi zai ƙumemeshi a ciki ya kasheshi (HUKUNCIN ALLAH).
Wani irin gurnani da surutai yakeyi tamkar ba Sheykh mai libga-libgan al'kyabbas
ba.
wani irin masifeffen ƙara tasa lokacin da taji yana wani irin zabura da kamar doki.
gaba ɗaya ya jikkatata.
Kuka ta farayi sosai tanayi tana yarfa hannu tare da ture ƙirjinsa.
Ƙankameta yayi tare da manneta a jikinsa da karfin masifa sabida wani irin
azabebben masifeffen daɗi da yakeji yana gab da sumar dashi in yaci gaba da rufe
bakinsa cikin rawan murya da karkarwa ya fara cewa.
"Subahanallahi! Alhamdulillah la'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem,
Jazakallahu khairan Yah A'ish kuntil lagamee Yah Aishhhhhhhh laisa li misluki
abadan Dazakallahu ilman wa fikhran wa yatta ƙi Allahu jami'an".
Ummi kuwa cike da tsoro ta miƙe tsaye jiyo kamar muryar Aysha tana kuka da surutai.
jiki na rawa ta lalubo kallabinta kana ta sauƙo kan gadon.
Shi kuwa Sheykh gaba ɗaya ya gigice sai larabci yake bugawa, da tasbihai tamkar a
bakin masallaci yake.
Ita kuwa Shatu sosai take zuba taɓara da raki da zallar shigoɓa da kukan zafin da
takeji.
Cikin wani irin gamsuwa mai cike da jin daɗi ya mirgina gefenta ya kwanta lokacin
da ya gama zazzage mata yayyafin shi.
Jawota yayi jikinshi ya ruggumeta tsam cikin meda numfashi yasa hannunshi yana
shafa kanta zuwa bayanta tare da cewa.
"Afwan Yah A'ish, kiyi haƙuri dena kuka kinji ko, boɗɗon Ummeyna na barki haka".
Cikin shogoba ta fara tumurmushe da bubbuga kafa still har yanzu kuka takeyi dan
gsky taji azaba, kuma har yanzu ji takeyi kamar Jabeeeeeeeeer ɗinsa na cikin
jikinta, sabida wani zogi da raɗaɗi da wurin keyi mata cikin kuka da raki da ɗan
daga murya tace.
"Hiyyhhh Wayyo Ummey na, zafi zai yagani Ummey".
Wani irin yalwataccen murmushi mai cike da zallar jin daɗi yayi tare da cewa.
"Kiyi haƙuri na tuba, kada ki haɗani da Ummeynki bazan yagaki ba, kinji ko boɗɗon
Ummey."
Cikin ɗaga murya da ɗan bubbugeshi tace.
"Wlh sai na faɗa wa Ummey na kamin mugunta Wayyo Ummey na".
Dai dai lokacin kuma Ummi ta fito daga ɗakinta da sauri ta nufo bakin ƙofar ɗakin
Shatu.
Shi kuwa Sheykh cikin tsoron kada ta jawo hankalin Ummi garesu, ya ɗan saketa tare
da jawo gajeren wondoshi ya fara zirawa yana cewa.
"Dan Allah kada ki tara min jama'ar masarautar Joɗa, kinga haka kikayi last time
ma, Ummi tajimu kafinma inje masallaci ta kira Gimbiya Aminatu ta gaya mata, ita
kuwa ta gayawa tsoffin sa'idon nan tun a masallaci suke tamin kallon tuhuma kamar
ba matata na raɓaba".
Manna kanta tayi da pillow'n tare da zuba mishi ido kana da ƙarfi cikin salon
tsokana da raki tace.
"Sai na gaya Ummi".
Tayi mgnar cikin son ganin ya zaiyi.
Ai kuwa cikin tsananin zaro ido ya kalleta sai kuma ya juya da sauri ya nufi ƙofar
fita yana cewa.
"Ni na tafi bari in bar miki ɗakinki tunda kunya tani kike sonyi".
Ya ƙarashe mgnar yana fita.
Shi kuwa Sheykh gani yake baya sauri hakanne yasa ya haɗa da sassarfa.
Yana shiga ya maida ƙofar gib ya rufe.
Da sauri Aysha ta ɗago kanta ta kallishi, da sauri tace.
"Lfy?". Ganin yadda jikinsa ke kerma.
Bakin gadon yazo ya zauna, hannunshi yasa duka biyu ya dafe kanshi cikin muryar
gsky da gsky cike da kunya yace.
"Aishhhhhhhh da wanne idon zan kalli Ummi Aish kinsa ta ganni dagani sai gajeren
wondon, a suffar da ke kaɗaice kika dace da ki ganni da ita duk duniya.
Aish kin jawo ta fito da wannan rakin naki da kukan banza".
Sai kuma ya juyo gareta jin tana mgn cikin shogwaɓa.
cikin sanyi tace.
"To ai zafi naji, shiyasa nayi ihu".
Cikin takaici yace.
"A haka zamu tabbata kenan? Duk sanda zan kusanceki sai kinyi tamin ihu kina tara
min jama'ar gari".
Bakinta ta ɗan tura kana ta koma ta kwanta.
Ummi kuwa ai fitsarin da batayi ba kenan, sabida wata iriyar fitinenneyar kunyar
Sheykh ɗin data rufeta.
Dugungunewa tayi cikin borgon ta, tana tunanin tsawon shekaru ashirin da biyar
kenan rabonta data ganshi da gajeren wondon.
Oh ni Zainabu meya kaini fita, gidan mata da miji gashi naje nasa yaro jin kunya,
da matarsa, ashe shiyasa yaketa zirga-zirga da kora su Jalal oh Jabeer ka yafe mana
mun shiga lokacin ka".
Haka tai ta surutu har baccin ya kuma kwasheta.
Shi kuwa Sheykh yana shiga yayi wonka, towel ɗin ta da ya gani a ciki ya ɗaura.
kana yana fitowa ya kalleta cikin alamun tausasawa yace.
"Tashi kije kiyi wonka na haɗa miki ruwan ɗumi".
Cikin sanyi tace.
"To ka tafi tukun".
Kanshi ya gyaɗa kana ya fita,
da sassarfa ya koma Side ɗinsa.
Ita kuwa Aysha a hankali ta miƙe ta shiga bedroom ruwan ɗumi daya haɗa mata ta
shiga ta zauna.
Kana tayi wonka sannan ta fito, riga kawai ta saka ta koma ta kwanta tanata
numfashin gajiya a take tayi bacci.
Cameroon Yahunde.
Washe gari da safe. Ba'ana ne zaune gaban bokanshi, cikin tsareshi da ido cike da
takaici yace.
"Yau kwana biyar kenan in binka ka bincika min lamarin Shatu na, sai kai tamin
hanya-hanya. Shekaran jiyan can kace min haske yayi yawa baka ganin komai, jiya
nace ka duba kaƙi dubawa me kake nufi da nine wai?".
Cikin tsanani tsoro da shakku bokan ya kalli Ba'ana cikin sanyi da tsoro yace.
"Batun gsky bazan ɓoye maka komaiba tunda ka matsa ka sani.
Sai dai in kayi al'ƙawarin bazaka cutar da niba".
Cikin faɗa Ba'ana yace.
"Kai ubanane ko uwata ko Shatu ce kai da zanyi maka alƙawarin bazan cutar da
kaiba,. Ko ka gaya min ko in nuna maka ainihin waye ni.
Dan ubanka dubo min Mata ko inci uwarka".
Cikin rawan jiki da sadaukar da rayuwarsa dan yasan ko ya yayi Ba'ana zai kasheshi
cikin rawan murya yace.
"Koda zaka kasheni zan gaya maka gsky, ko kaso ko ka ƙi, gskya ta binne ƙarya,
haske ya kori duhu.
mutumin can mijin Shatu shine gsky kaine karya shine haske kaine duhu.
Zan gaya maka gsky ko Allah zaisa ka yarda da wuri kada kayi makararran yarda irin
nawa.
Babu wani makami sama da addu'a, kuma babu wani addini na gsky sama da musulunci,
addini mai cike da ni'imomin duniya da lahira, Sheykh yafi ƙarfin ka domin shi
Allah da manzasa ya riƙe, bazaka taba iya cutar dashi da komaiba a duniya har sai
dai in dama Allah yan ƙaddara zai cutu.
Domin duk sihirina da mukayi kan cewa in ya kusanci Shatu yaji zafin dafin cizon
kunamai, toshi wannan abun shegen daɗi yaji. Yakusance tun kwana huɗu baya, kuma
daren jiyama kwana yayi tare da ita ya kusanceta yayi jima'i da ita babu abin daya
sameshi saima lfy da girma da Jabeer ɗinsa ta ƙara dan ta samu gamsuwa da Shat.."
Bai ƙarasa zancenba ya kurma wani irin gigitaccen ihu mai azaɓan ƙarfin amo, sabida
wani irin zabura da Ba'ana yayi ya caka mishi ƙahon rago a dai-dai kan ƙahon
zuciyarshi.
Nan ya faɗi kwance jini na zuba cikin rawan murya na magagin fitar rai yace.
"Baka da nasara, kada kaje Nigeria in ka koma ka kai kankane, babu abinda zaka iya
yiwa wanda yake riƙe da addinin Musulunci da gsky da al'ƙur'ani littafin Allah."
Yana faɗin haka ya rai yayi halinsa.
Shi kuwa Ba'ana cikin wani irin masifeffen tashin hankali da kiɗima ya kurma wani
ƙaƙƙarfan ihu tare da kiran Shatu da karfin kana yace.
"Mata ganinan dawowa duk da nasan da wuya in iya shiga masarautar Joɗa, amman dole
zan faɗaɗa bincike na, zan zama dodon tsafin kaina zanzo na saceki, dole sai na
aureki na kusanceki naji daɗin ni'imomin jikinki na baki ciki kin haifu dani, bazan
yi renon banzaba ko nononki ban taɓa taɓawa ba, wani can yazo ya cinye min
budurcinki dole zai ɗanɗani azaba mai girma, sai na sake yi mishi ka ciya dan kan
uwarsa".
Ummey ce zaune Junainah na gefenta amaryar Bappa nayi mata kitso, cikin sauƙe
ajiyan zuciya Ummey ta kalli Bappa dake gefensu yana al'walan yin walaha cikin
sanyi tace.
"Bappan Shatu yaushe zamu koma Rugar Bani? Ina kewan Shatu, ina yawan mafarki da
ita, ina son inje inda take".
Murmushi Bappa yayi kana ya kalli Junainah dake cewa.
"Bappa ai ni dai Addana tace dan Allah Yah Al'amin ya kai mata ni, ina ka yarda?".
Cikin sanyi ya gyaɗa mata kai kana ya juyo ya kalli Ummey cikin tausayawa yace.
"In sha Allah zamu koma Rugar Bani, amman da sauran lokacin komawarmu".
A hankali Ummi tace.
"Zai kai kamar yaushe?".
Cikin sanyi yace.
"In sha Allah zuwa wani ɗan lokacin".
Kai Ummey ta jinjina dan ta fahimci ba rana kenan.
A can Masararutar Joɗa kuwa, wunin ranar Sheykh wasan buya yakeyi da Ummi sabida
masifar kunyarta da yakejin.
Yau kwana biyu kenan da faruwar abin kuma, jikin Shatu yayi sumul yanzu bata jin
ciwon komai.
Ummi kuwa wani tsumi na musamman ta haɗa mata na masarautar Joɗa tana bata safe da
yamma kofi ɗaɗɗaya, ita da kanta ta gamsu da kyan tsumin sabida ita kanta takanji
tana tsiyaya duk sanda ta tuna Yah Sheykh.
A hankali yake taku, har ya iso bakin corridor'n, kanshi ya ɗan turo, ya leƙa cikin
babban falon, da sauri ya dawo da baya, sabida hango Ummi na tsaye tana miƙa wa
Shatu wani abu a kofi.
Cikin wani irin rauni, tausayi, so, shaƙuwa, kaunarsa. ta rakasa da ido, tabbas da
Side ɗinsa ya koma da ta bishi a baya, sai dai kuma kash woje ya fita.
Da yamma suna zaune a falon Umaymah ta kira Ummi bayan sun gaisa ne tace.
"Ummin Jabeer Hajia Kubra na ba lfy tunda ta dawo auren Haroon, jiya mukayi waya da
ita tace har an Bata gado. Amman an sallamesu yau da safe.
Shine nake so dan Allah keda Juwairiyya kuje ku duba min ita da jiki. Nima kaina in
sha Allah na kusa zuwa da zaran baƙinmu sun gama komawa, zanzo da Aunty Hafsat da
Rahma".
Cikin kula Ummi tace.
"Ayyah Allah ya bata lfy. In Sha Allah kuwa zamuje mu dubota da jiki gobe".
Huwaila ɗayace daga cikin hadiman Sashin Aunty Juwairiyya wacce asalinta hadimar
Hajia Mama ce.
Kuma har gobe a sashin Hajia Mama take kwana.
Ita da gidan Aunty Juwairiyya sai in zatayi girki tana gamawa take tafiya.
Sai Indo ita kuma a sashin Aunty Juwairiyya take, kuma asalinta daga masarautarsu
Sitti aka kawota da ita.
Huwaila itace idon Hajia Mama a sashin Yan Jafar, shiyasa duk motsinsu ta sani
sabida itace yar rahoto ko lokacin ciwon Shatu taji Aunty Juwairiyya na Umaymah a
wayene daga nan taje tana fesawa Hajia Mama, dai-dai lokacin kuma yar rahoton gefen
Gimbiya Saudatu na jinsu shiyasa mgnar ta isa ga Gimbiya Saudatu.
Yau Sheykh bai dawo da wuriba sai ƙarfe goma na dare ya dawo.
Ba kowa a babban falon haka yasa ya rufe ƙofar.
Kana ya wuce Side ɗinsa jiki na karkarwa sabida masifeffen zazzaɓin daya zame mishi
abokin rayuwa in dare yayi tun randa ya kusanci Shatu na forko yau kusan mako biyu
kenan.
Sosai zazzaɓin ya shiga jikinsa sabida har ya ɗan faɗa.
Ummi ta kalli Huwaila cikin kula kamar yadda ta saba da Sara tace.
"Yauwa ga naki tafi dashi kije ki huta sai anjima kizo muyi na dare dan zamu fita
anguwa yau ɗin".
Cikin wani irin kallon ƙasa-ƙasa ta kalli Ummi tare da cewa.
"To sai kun dawo".
Tana faɗin haka ta fita.
Wata tattausar jallabiya royal blue ya sake mai ɗan karen taushi da sulɓi ya ɗaura
kan boxes ɗin dake jikinshi fara ƙal irin mai taushi nan mai botura biyu a gaba.
Jallabiyar kuma hannunta guntaye ne, farin hular taɓa kaji hadisi ya murza a
kanshi.
Turare ya ƙara fesawa kana ya ɗauki system ɗin shi ya fito falonshi.
Ganin tray'n dake kan stoll ɗin dake tsakiyar falon ne ya gane, cewa Gimbiya
Aminatu ce ta turo mishi breakfast haka yasa, yazo ya zauna bisa kujerar 2 str da
stoll ɗin ke kusa dashi.
kasan cewar stoll ɗin nada ɗan faɗi da tutu yasa, ya miƙa ƙafafunshi gefen tray'n
sabida ba yanzu zaici abincinba.
Sosai tayi kyau rigar tayi cib-cib da jikinta sai dai wuyan rigar irin mai faɗin
nanne.
Wani irin matse cinyoyinsa ya kuma tare da taune lip ɗinsa na ƙasa.
Ita kuwa cikin sanyi da ƙaramar murya irin tamu na mata in muna son a amince mana
yin wani abun a hankali tace.
"Ayyah Hamma Jabeer kayi mgn mana dan Allah".
Tofa ya rigada ta gama dashi tunda tace dan Allah.
a hankali ta ɗan zamo ta durƙusa a ƙasa bisa guiwowinta.
kanta ta kwantar cikin yin ƙasa da murya tace.
"Yah Sheykh ya jikin naka?".
Dariya ma ta bashi ganin yadda take ladab sai kuma ya danne dariyar.
A hankali ya motsa lips ɗinshi yace.
"Ɗazu dai da sauƙi amman yanzu kin famo min ciwon".
Da sauri tace.
"Allah ya sauwaƙa."
Bata jira amsarshi ba ta ɗaura da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh dama Hajja Kubra ce ba lfy shine Umaymah tace muje mu dabota,
shine to yanzu su Ummi zasu tafi
Dan Allah in bisu muje?".
Ta ƙarashe mgnar a hankali.
Shi kuwa ƙirjinta ya zubawa ido ba tare da yace komaiba.
A hankali ta kuma matso tare da cewa.
"Ayyah Yah Sheykh ka barni inje?".
Kanshi ya jingina da jikin kujera kana a hankali yace.
"Kina son in barki kije?".
Da sauri tace.
"Eh Ina so mana".
Ba tare da ya ɗago kanshi ba yace.
"To kuma gashi kin tsokono Jabeer yana kwance kika sashi tashi tsaya, zaki bashi
haƙuri, in barki kije ko bazaki bashi ba?".
Da sauri tace.
"Zan baka, kayi haƙuri".
Ta ƙarashe mgnar ba tare da tasan manufar zancesa ba.
Shi kuwa Sheykh na mijin duniya gyara zamanshi yayi tare da cewa.
"Ai bani zaki bawa gaƙuri ba, Jabeer na zaki bawa haƙuri, shi kuma baya jin mgn sai
dai an yi a aikace."
Cike da mamaki da rashin fahimta tace.
"Jabeer kuma".
A hankali yace.
"Eh akwai mana ai shi kika tsokana ma ba niba."
Cikin sanyi tace.
"To ina yake?".
Ɗan ɗago kanshi yayi ya kalleta, ido cike da masifeffen sha'awa yace.
"Dolefa in na nuna miki shi ki bashi haƙuri".
Da sauri tace.
"Eh zan bashi, in dai zaka barni muje".
Ta ƙarashe mgnar tana kallon fuskarshi.
Shi kuwa meda kanshi yayi ya jingina da jikin kujerar kana ya lumshe idonshi.
Hannunshi na dama yasa ya kamo bakin jallabiyar jikinshi.
A hankali ya fara jawota,
ba tare da ya kuma buɗe idanunshi ba.
Yanajin cikin jiki da zuciyarshi bashi da wani sirri a jikinshi da zai ɓoye mata,
sabida ya gamsu cewa yanzu itace suturarsa shine kuma suturarta.
Ita kuwa Aysha fuskarshi take kallo Especially sajenshi dake kwance lib da
gemunshi.
Tattare rigar yayi har sama kana ya medata baya.
Fararen kyawawan cinyoyinsa da gargasa yayi musu ƙawanya suka baiyana.
A hankali yasa hannunshin bisa mararshi.
hannunshi na hagu ya miƙa saitin inda take.
bata kulaba taji ya kamo hannunta da hannunshi na daman.
Da sauri ta ɗan sunkuyar da kanta tana kallon kyawawan cinyoyinsa.
hannunshi na hagu yasa ya ɓalle botura guda biyu dake gaban boxes ɗin nasa.
cikin sanyi murya na rawa yace.
"Matso ki zakiga yadda yayi fushi ya tashi tsaye, motso ki bashi haƙuri."
Da sauri tayi ƙasa da kanta tare da manna kanta da cinyarshi. Cikin jin kunya.
Anyah kuwa Yah Sheykh ne.
a hankali yaji hannunta dake cikin nashi yana ɗan tsuma kaɗan-kaɗan.
A hankali ya kuma yawota.
Tsakiyar cinyoyinsa, sakke hannunta yayi ya kamo kanta.
ya kusanto tota gareshi.
ɗaya hannun kuma ya kama hannunta ya ɗauka kan bnnar kana ya matse da nashi.
Cikin wata irin fitinenneyar murya yace.
"Hahhh". Ya ƙarashe mgnar da alamun ta buɗe bakinta.
idonta ta kuma rumtse jin ya ɗaura mata kan Sheykh ɗin kan lips ɗinta, a hankali ya
fara goga mata shi bisa tattausa laɓɓanta kamar dai mai shafa mata jambaki.
Ya ilahi ya mujibadda'awati tace cikin ranta ta ɗora da ikon Allah kai maza masu
duniya.
Shi kuwa Sheykh a hankali ya fesar da wani dogon numfashi tare da cewa.
"Shhhhhhyyyyyyyyy buɗe bakin ki Aishhhhhhhh, ki bashi haƙuri".
sai kuma tayi sauri ta buɗe idonta, jin wani abu mai ɗan yauƙi-yauƙi kan lips ɗinta
da yake gogawa.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin bakinta.
Wani irin lumshe ido yayi tamkar wanda ransa ke shirin barin gaggar jikinsa.
hannunta dake cikin nashi wanda ya haɗa ya riƙe Sheykh ɗin nashi, ya matse da ƙarfi
tare da isar da kusancinsu, irin isarwar da dole tasa ta buɗe bakinta da kyau.
Cikin tsananin Feelings da rauni murya can ƙasan maƙoshi a hankali tamkar maiyin
raɗa yace.
"Shyyyyuuyyh Aish. lollipop".
Lumshi idanunshi yayi tare dasa tattausan tafin hannunshi yana ɗan marin kumatunta
tare da raɗa murya can ƙasan maƙoshi yake cewa.
"Oh yessss! Ohhhh yessss my Aish."
gaba ɗaya ya fara fita cikin hayaiyacinsa duk jikinshi kerma yakeyi tamkar mazari
hannunshi ɗaya yasa ya tallabo kanta ta baya.
Yana mai lumshe ido
tare da fidda wasu zafafan numfarfashin murya can ƙasa cikin raɗa.
"Wash, Ohoo, Hahh Aissssssssh thanks my Y.M.D.G oh yessss Baby".
Cikin sauri ta buɗe kwayar idanunta jin yadda ya ƙarashe mgnar da ƙarfi tare da jan
numfashi.
Da sauri ta janye kanta, tare da cewa.
"Ummi na falo tana jirana fa Yah Sheykh zata jika fa".
Da sauri ya buɗe siraran idanunshi da suka firfito sukayi girma, kana suka sauya
launi daga ruwan zaiba zuwa ja, da alamun hawaye cike a ciki.
Da sauri ya ɗan matso bakin kujerar, hannunshi yasa ya riƙe lollypop ɗin.
Kan tattausan lips ɗinta data tsuke ta tura ya manna shi, da sauri ya fara yin
kamar mai shafa mata jambaki.
Ido ya lumshe tare da sauƙe wani masifeffen ajiyan zuciya sabida jin taushi lips
ɗinta da ɗan yawu kaɗan, sai yayi ɗan damshi na musamman.
da sauri tasa hannu ta riƙe lollypop ɗin ta kaudashi daga kan lips ɗinta.
Idonshi ya buɗe ya zuba matasu tamkar zautacce.
Ita kuwa Shatu cikin kwaɓe fuska da shogoɓa ta tura baki kamar mai jin ƙyaman abu.
Bayan tafin hannunta tasa ta fara goge lips ɗinta zuwa kan haɓarta.
Wani irin shu'umin murmushi yayi tare dasa hannun sa, ya kamo hannun nata, kana ya
miƙar da ita.
Bisa cinyoyinshi ya zaunar da ita, ya zama suna fuskantar juna.
Hannayenta ya kamo ya ɗaura kan kafaɗunshi.
kana shima ya ɗaura hannayenshi kan kafaɗunta, still dai lollypop ɗin tana woje.
A hankali ya matso da fuskarshi gareta sosai, har tsinin hancinsa na gogan nata.
murmushin gefen baki yayi tare ɗaga mata girarsa ɗaya, kana a hankali yace.
"Me kike gogewa?".
Cikin wata iriyar fitinenneyar murya da itama kanta batasan dalilintaba tace.
"Abunka".
A hankali ya zaro harshensa ya ɗan lashi lips ɗinta tare da kai bakinshi kusa da
kunnenta cikin raɗa yace.
"Abunki dai, ai naki ne?".
Ganin yadda ya tsareta da idone, da yadda ya tura hannunshi cikin rigarta yasa a
hankali tace.
"A a".
idonshi ya lumshe dai-dai lokacin daya fito da breast ɗinta ɗaya ta saman wuyan
rigarta da yaja yayi ƙasa da wuyan rigar. Cikin raɗa yace.
"Zakisha ko?".
A hankali ya gyara mata maya finta cikin kulla da danne azabebben Feeling da
yakeji, sanin ya mata al'ƙawarin in tayi mishi abinda tayin zai barta taje, kuma ga
yunwar da yakeji shiyasa ya daure, domin yin jima'i da yunwa yana cutar da namiji.
Cikin tsareta da ido yace.
"Kije ku tafi.
Ko dai kin fasa zuwane!?".
A hankali tace.
"A a zanje".
Tai mgnar kanta manne a kafaɗarsa.
murmushi yayi kana ya ɗan shafo fuskarta sannan yace.
"Uhum Y.M.D.G to kije".
A hankali tace.
"Jikina ya mutu, ƙafafuna na rawa".
Kanshi ya kuma mannawa da nata kana a hankali yace.
"Y.M.D.G".
Sai kuma yace.
"To mu tafi ɗaki mu gaisa, fitinenneyar Baby kawai".
Da sauri ta rufe idonta tare da janye jikinta ta nufi hanyar fita.
Murmushi yayi tare da cewa.
"Kice ina gaida Hajia Kubra da jikin".
Tana barin falon nashi tace.
"Zataji."
Yana fitowa yayi walaha. Kana ya kimtsa cikin wani farin yadi mai ɗan karen kyau da
taushi yadin farine ƙal ɗinkin riga da wondo da gyariya ne.
Gariyar tasha aikin hannu da zare surfani royal blue sosai ya fito ras.
Hula damanga ya murza a kanshi itama royal blue.
Tattausan sajenshi ya kwanta lib. gashin kansa kuma yi lib ta gefe gefen kanshi da
ƙeyarsa.
Wasu takalma sau ciki yasa suma royal blue.
OudKareem ɗinsa mai sasayyan ƙamshi ya fesa a duk sasan jikinsa, kana ya ɗauki
wayarshi dake gefen gado ya zura a al'jihun gariyar.
Sosai yaci abinci wanda rabonsa da haka, tun kafin su dawo Tsinako auren Haroon".
Su Ummu kuwa a gidan Hajia Kubra sosai taji daɗin zuwansu matuƙa.
har taji jikinta ya ɗan ƙara worwirewa.
Shatu kuwa da Samira matar ɗan Hajia Kubra suka tafi sashinta, Samira nada saukin
kai da saurin sabo da ɗan karen surutu.
Haka yasa taja Shatu da zance sosai.
Shi kuwa Sheykh yana shiga Part ɗin Lamiɗo kai tsaye har bedroom ɗinsa ya wuce.
A bakin ƙofar ya ɗan tsaya tare da yin sallama.
"Wa alaikassalam. Jabeer shigo".
Yaji Galadima ya amsa mishi tare da bashi umarni".
A nitse ya shiga.
Zaune ya samesu.
da wasu takardu a gabansu.
Ita kuwa Hajia Mama cikin wani irin tafasan zuciya tace.
"Uhummmm yanzu za'a fara wasan".
Cike da mmki da rashin sanin manufar zancenta da kalaman da Shatu tayi Batool
tace.
"Hajia Mama, wai meke faru ne, me tsakaninki da ita, ko dai kawai dan ina son
Sheykh ne ta tsaneki".
Wani mugun harara Hajia Mama ta watsawa Kubra kana ta juya ta nufi bedroom ɗinta
tana huci kamar zakanya.
Kusan a tare Sheykh Jabeer da Lamiɗo da Galadima suka sauƙe ajiyan zuciya, cikin
murmushin Galadima yace.
"Alhamdulillah yarinya ta fara yaƙin kare mijinta".
Nan masallacin Masarautar Joɗa yayi sallan azahar kana ya wuce gidan Malam
Abubakar.
Suna gama cin abincin kenan wasu mutane biyu mace dana miji suka iso falon bisa
jagorancin ɗan Malam Abubakar ɗin.
Ya yunƙura zai miƙe ya tashi kenan sai kuma ya koma ya zauna jin Malam Abubakar na
cewa.
"A a tsaya Muhammad ban gama da kaiba zauna ba matsala".
Cikin sanyi yace.
"To". Kana ya koma ya zauna.
Shi kuwa Malam Abubakar a hankali ya juyo ya fuskanci baƙin nashi bayan sun gaisane
sukayi yar mgnarsu kana suka tafi.
Gyara zamanshi yayi ya fuskanci Sheykh da kyau cikin nutsuwa irin ta manyan
dattijai yace.
"Muhammadu wlh wani tsautsayi ne ya ritsa Sulaimanu".
Cikin nitsuwa Sheykh ya kalleshi.
Domin Sulaiman abokinshi ne, sabida shi ƙanin Umma matar Malam Abubakar ne, tare
sukayi karatu da Sulaiman a wurin Malam ɗin shiyasa ya sanshi sosai, suna mutunci
kuma.
Sulaiman ɗan kasuwane saye da sayarwa yake na golagolai masu tsadar gaske, yana
zuwa sari ƙasashen ƙetare da dama yana kawowa Ɓadamaya inda yakeda manyan shagunan
shi na saida golagolan. Ya haɓaka yayi ƙarfi sosai.
To matsalar rufe boda data shafi duniya baki ɗaya ne, ya sashi fara sari nan cikin
ƙasar.
Yakanje wasu jihohin ya tsara.
A irin hakane ya faɗa hannun mugaye suka sarar mishi golagolan matar gwamnatin wata
jihar mafarin matsalarsa kenan.
Haka yasa hukuma suka kamashi.
To shine damuwar ahlinsu baki ɗayansu.
Hankalin kowa ya tashi.
Sabida Sulaiman shine jigonsu.
Mutun ne mai tausayin yan uwansa.
Cikin sanyi Malam Abubakar ya gama yi mishi bayanin ya ƙara da cewa.
"Muna barar addu'arka Allah ya kuɓutar dashi ya tsareshi ya fito dashi lfy.
Kuma ina akwai taimakon da zakayi mana muna buƙata, yanzu haka ita Ummun taku tana
can gida sun."
Cikin tausayawa da tabbacin Sulaiman mutumin kirkine ƙaddarace tazo mishi a hakan
yace.
"In sha Allah zamuyi ta addu'a, kuma da izinin ubangiji zanyi ƙoƙarin ganin ya dawo
gidanshi".
Cikin jin daɗi Malam Abubakar yace.
"Alhamdulillah Ngd matuƙa, Ataimaka Muhammad".
Cikin tausayawa yace.
"In sha Allah kuwa".
Daga nan sukaci gaba da tattauna matsalar.
Yayinda sosai yakejin azabebben zazzaɓin yana rufeshi.
Sai ƙarfe tara ya sallami Malam ya fita ya tafi.
Cikin ƙarfin hali yake tuƙin, sabida gaba ɗaya zazzabin ya rufeshi ji yakeyi duk
gabbanshi kamar ana sossoka mishi allurai.
A hankali yasa hannunshin ya kashe A/C'n motar sabida sanyin da yakejin har jikinsa
na rawa.
Cikin ƙarfin hali ya juya akalar motar tasa ya nufi Valli Hospital.
Wayarshi ya ɗauka Dr Kabir ya kira.
"Assalamu alaikum,".
A takaice yace.
"Barka dai Dr Kabir kana Valli ko?".
Cikin kula tace.
"Eh ina nan".
"Na'am to gani nan zuwa banda lfy fa".
Can gefen dama wani tamfatsetsen gidan samane mai zaman kashi ya kai hawa uku.
Gefen hagu kuwa wata hanyarce ta kuma shiga.
Sai wani irin tamfatsetsen gini mai masifar kyau inda marasa lfy ke kwanci gefen
mata.
Komai kalan kayan asibitin royal blue and white.
Can gaba kuwa kuwa jerin Offices ɗin Dictors ne.
Sai Side ɗin Nurses.
Yana shiga Nurses ɗin dake zirga-zirga tsakanin wurin suka rinƙa ɗan bashi hanya
suna.
"Ur welcome sir".
Kai kawai yake jinjina musu kana ya wuce su wuce dan zazzaɓin ya fara damunshi
sosai.
A hankali ya gyaɗa kanshi kana ya juya ya koma kan table nashi abubuwan aikinshi ya
ɗauko kana yazo ya zauna kusa dashi, cikin kula yace.
"To test ɗin me da me za'ayi maka?".
Inda ya barshi nan ya sameshi sai dai yanzu, yana karatune, ganin ya dawone ya ɗan
sahirta.
A gida kuwa tuni su Shatu sun shiga dan basu dawo da wuriba shiyasa suna dawowa
basu tsaya hiraba.
Kar-kar haka yake rawan sanyin masifeffen zazzaɓin nan kamar zai ɗauke ransa.
Allurar tamkar ƙara mishi ciwon tayi.
Ana kiran sallan forko, yaji zufa na karyo mishi alamun zazzaɓin zai ɗan sauƙa
kamar yadda yake mishi kullum.
Ai kuwa lokaci ɗaya zufa ta jiƙashi.
Jikin sanyi ya tashi AC ya kunna kana ya dawo bakin gadon ya zauna yana maida
numfashin jin daɗin sanyin ac lokacin ɗaya kuma ya jishi garau kamar bashi ba,
ƙamshin turaren jikinshi da sanyin ac yasashi jin wani irin sassanyan yanayi yana
rufeshi.
Ƙarfe bakwai dai-dai ya turo ƙofar falon jiki a mace. Wani fitinenne yanayi nata
ɗawainiya dashi.
Bayan sun gama komai na aikin breakfast sun shiryashi a Dinning table ta kalli
Shatu data nufi ɗauki ta.
"Zo ki kaiwa Sheykh abincinsa kinga ba lfy ce da shiba".
Cikin gajiya tace.
"Ayyah Ummi to bari inje in watsa ruwa wlh zafi nakeji.
Watsawa kawai zanyi yanzu zan fito".
Kai kawai Ummi ta gyaɗa mata.
Ruggumeshi tayi ta bayanshi tare da lumshe idonta lalacin daya nuna mata tattabarun
daketa yiwa juna ƙoto kana suna kusantar juna.
Cikin murmushi da shauƙi yace.
"Lallai ke ta musamman ce, kalli ɗawisun nan batama jira na gabatar mata da keba,
to ko-dai-ko dai".
Da sauri tace.
"Ko-dai-ko-dai mefa?".
Ido ya lumshe tare da kamo hannun ta ya manna a habarshi tare da cewa.
"Kodai jinin masarautar Joɗa ya gauraye da nakine, wanda ba sai an gabatar da
keba".
Ya ƙarashe mgnar yana sa tafin hannunshi yana shafa lafeffen cikinta".
Cikin lumshe ido tace.
"Kamar ya".
Sunkuyowa ya ɗan yi bisa kunnenta ya kai bakinshi a hankali yace.
"Kamar ko mun samu ƙaruwar akwai shigar cikin Muhammad jikin Shatu".
Da sauri ta manna kanta da ƙirjinshi dai-dai lokacin kuma suka iso bakin ruwan nan
inda agwagin ruwa ke cike murya can ƙasa tace.
"A a kam ba wani ƙaruwa".
Ƙara jawota jikinshi yayi tare da matseta murya can ƙasa yace.
"To muje muyi fatauci Allah yasa muyi dace da katarin ƙaruwa, mu samowa Mamey
jikoki masu kama dake in ta dawo ta samu masuyi mata surutu."
Da sauri ta ɗan kalleshi dai-dai lokacin kuma ya juyo da ita suka nufi hanyar
komawa falonshi murya a nitse tace.
"Wacece Mamey Ina take? Yaushe zata dawo".
Cikin sanyi ya ɗan kalleta a hankali yace.
"Da gaske Aish ina son haihuwa matuƙa gaya, inason inga jinina ina son samawa Mamey
na jikoki".
Ya kauda zancen tambayar da tayi mishi.
Da wannan batun yana kuma mai kai hannunshi kan cikinta.
Dai-dai lokacin kuma suka shigo falon.
Meda ƙofofin yayi ya rufe kana a hankali yace.
"To muje in baki saƙonki".
Cikin nazarta zantukanshi tace. "To". daga nan suka nufi bedroom ɗinsa.
A hankali ya iso da ita bisa, carpet zama yayi kana itama ya ajiyeta.
Suna fuskantar juna, kwaren da ke gefen gadonshin ya jawo ya ajiyesu tsakiyarsu.
Wannan banbanci na saraƙunan da kuma jin abinda yake matane yasa tayi shiru.
Ta gaza cewa komai, ido ta lumshe jin ya manna bakinshi bisa wuyanta, harshensa
yasa yana ɗan lasar fatan wuyan nata a hankali.
Kana hannunshi na zuge zib ɗin rigarta.
batayi yunƙurin hanashi ba, jin yadda yake jan wasu tagwayen numfarfashi masu
nauyi.
Ido ta ɗan lumshe ta faɗa jikinsa, lokacin daya gama zare mata rigar tata.
Jingina bayanshi yayi da jikin gado, kana a hankali yasa hannunshin ya jawo
jallabiyar jikinshi daga ƙasa yayi sama da ita, ya cireta ya rage dagashi sai
gajeren wondon iya guiwa wanda ƙasan shi kuma akwai boxes.
Ita kuwa Shatu manne jikinta tayi da nashi kana tasa hannun ta zagayo bayanshi tayi
lib a jikinshi.
Ƙugunta ya zubawa ido cikin tsananin Feeling dake ɗawainiya dashi, yasa yatsunshi
biyu ya kama bakin robar gajeren wondon dake jikinta wanda yayi cib da jikinta.
da sauri ta mirgino kanshi tare da tashi zaune bisa cinyarshi ya zama suna
fuskantar juna,
hannayenta ta meda ta saƙale wuyanshi, tare da kai bakinta kusa da kunnenshi a
hankali tace.
"Na gode Yah Sheykh, Allah ya cika maka burinka Allah ya kare min kai da kariyarsa
yayi maka rahama da rahamominsa, ya albarkaci ahlinka da albarkarsa yasa ka gama da
duniya lfy".
Hannunshi yasa ya mata wani irin masifeffen rugguma ya matse Caɓɓullenta da
ƙirjinshi murya can ƙasa yace.
"Amin Amin. Ameeeeeeen ya rabbil izzati. Yah Aish Mar'atussaliha."
Sai kuma yasa hannunshi ya tallabo kanta ya haɗe goshinsu,
tsinin hancinsa ya goga kan nata,
a hankali kuma yasa harshensa ya fara lasar lips ɗinta kamar mai lasar askirim.
ido ta lumshe jin wani irin masifeffen abu ɗaya taso mata daga ƙan babbar yatsar
ƙafarta har zuwa maɗigan kanta.
sabida yadda ya cusa harshensa a bakinta ya kamo nata, yanayi mata sahihin kiss mai
lankwasa tunanin.
Yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tana yamutsawa wanda hakan ya zuzuta fitinar
dake cinsa.
Hannunshi yasa ya murza gajeren wondon dake guguunshi yayi ƙasa dashi ya rage
dagashi sai boxes.
Cikin rawan jiki yasa hannunshi yayi ƙasa ya ɗan nata.
Cikin ɗimuwar daya sata.
ta ruggumeshi gam-gam a jikinta tamkar zata game jikinsu.
da sauri ya yunƙura ya miƙe tsaye da ita.
taku biyu yayi da ita zuwa uku yasa hannunshi ya ɗauki al'kyabbar shi dake gefen
gado.
Wore al'kyabbar yayi ya rufesu gaba ɗaya.
Kana ya juyo ruggume da ita sukazo bakin ƙofar.
Rufe ƙofar yayi kana yasa hannunshi ya kashe wutan ɗakin gaba ɗaya.
Duhu ya gama ɗakin,
Kasancewar duk labulayen wondons ɗin a rufe suke.
Ga yanayin ɗan hadarin.
Da sauri ta janye kanta jin yadda ya saki wani irin sauti da ɗan ƙarfi.
"Ohh yess, Na'am Yah Subahanallah Alhamdulillah".
jawota yayi ta faɗa jikinsa bakinsu ya haɗe, ya fara yi mata wani irin tsadajjen
kiss mai wuyar samu.
hannunshi na yawo a jikinta, yanayi mata wani irin sahihin murza mai cike da
kwarewa.
cikin rawan jiki take shafa dukkanin sasan jikinsa gaba ɗaya da son nuna mishi
kulawarta da tsantsar farin cikin kyautukan daya damƙa mata.
a hankali ya zame bakinshi daga nata.
yana mai laso fatarta yakeyin ƙasa, har zuwa ƙirjinta nan ya ƙara susucewa.
da ɗan ƙarfi tace.
"Shhhhhhhhwhhhh".
gaba ɗaya jikinshi da nata karkarwa sukeyi.
wani irin gigitaccen abu yayi mata mai wuyar a dannewa, kar-kar haka jikinta ya
fara karkarwa cikin gigicewa ta yunƙuro ta tashi zaune.
hannunta tasa bisa kanshi.
Murya na rawa alamun kuka takeyi tace.
"Washhhhh Shyyyyyyyyyah Yah Sheykhhhh hyyyyhhhh".
sai kuma ta miƙe tsaye tare da ɗora hannun ta saman kanta, ji takeyi kamar tayi ta
surfa ihu sabida wani fitinenne tsotsan da yasata jin tamkar shauƙi zai kasheta, da
sauri shima ya miƙe tsaye, stiil al'kyabbarshi na jikinsa.
ganin yadda jikinta ke karkarwar ne, ya ruggumeta gam-gam ta bayanta.
A hankali ya sunkuyar da ita, ta dafa jikin gadon, shi kuwa ya matso kusa da ita ta
bayanta.
Ware al'kyabbar yayi ya rufesu da kyau tana sunkuyen yana tsaye.
Kanta ta cusa cikin gadon tare da jawo blanket ta cusa bakinta ciki lokacin da ta
amshi baƙoncinsa.
Sabida tabbas in ta bar bakinta a buɗe ji take in numfashin in ya fita bazai
dawoba.
Wani irin masifeffen karkarwa yakeyi tamkar mazari hannunshi ɗaya dafe da ƙugunshi
ɗaya kuma yasa ya danne nata ƙugugun.
wasu irin gigitattun hawaye yaji suna silalo mishi murya na rawa yake wasu irin
gigitattun surutai da yaruka mabanbanta.
"Yah Salam Yah Subahanallah Alhamdulillah. Wayyo Y.M.D.G belɗum. Oh yessss my dear
so sweet. Na'am yah Aishhhhhhhh laisa limisluki abadan. Aish! Aish!! Allah ya miki
al'barka ya saka miki da jannatul fiedausi ya jiƙan iyayenki yasa ki gama da duniya
lfy."
Wani irin kukane ya kubce musu Dukansu biyu. Ita tana kukan farin cikin addu'o'in
da al'barkar da yake sakamata tabbacin ta bashi dukkan jin daɗi da farin cikin
duniya.
wanda duk mace ta gari takeso ta bawa mijinta.
Shi kuwa Yah Sheykh yarukan da yake gwamutsawa.
Fullanci, hausa, larabci, turanci, Indianci harda barbarci."
Sosai yake yin abunda yakega zai iya sama mishi nitsuwar juye fitinar manyan
tunzura dake cinsa.
Zazzaɓin dare kuwa kullum Sheykh kwana yakeyi dashi, asuban fari ya worke.
Shatu na kawo mishi breakfast zai tsareta da salonshi mai gigitarwa.
Sai ya zama in ma bai sameta da safe ba.
Tofa bayan azahar sai ya ritsata.
Zuwa yanzu ya dena bata mamaki sai al'ajabi yake bata sabida ta lura in dai akan
wannan fanninne to malamine mai zaman kanshi kullum da salon darussan da yake koyar
da ita.
Zuwa yanzu kuwa Shatu ta gama gane cewa Huwaila munafukar Hajia Mama ce.
Ita takeyiwa aiki ta gano sam Aunty Juwairiyya Bata san komaiba zagon ƙasa akeyi
mata.
Yanzu kusan wata biyu kenan Da Sheykh yake fama da wannan zazzaɓin da yasha mishi
mgnin ya binciki kansa har ya gaji bai gano meke damunsa ba.
Yau jumma'a ne, bayan an taso sallan Jumma'a ne yana kwance a ƙasa bisa carpet.
Ita kuwa Aisha tana kwance gabanshi.
A hankali ya kamo hannunta ya manna da bakinshi kiss ya sake mata a hankali yace.
"Gobe Umaymah da Aunty Hafsat da Rahma zasu zo, jirgin magriba zasu biyo."
Cikin jin daɗi tace.
"Eh haka Umaymah tace min, zasu zo da Ishma ko?."
Cikin wani irin sauri.
Ya Tashi zaune y da sauri ya kamo hannunta tafin hannun nata ya zubawa ido cikin
mamaki ya ɗago idanunshi ya kalleta cike da al'ajabi da kaɗuwa ya kuma kallon tafin
hannunta na hagu.
Ita kuwa ido ta zuba mishi ganin yadda yake kallonta.
Cikin son tabbatarwa yace.
"Aish cik...!?
Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k zaki turo ta 0005388578 Jaiz bank Aisha
Aliyu Garkuwa.
Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276. In
normal group kikeso na 300 ma ta nan zaki turo, in baki da damar turawa ta ac kuma
to nayi miki uzuri ki sayi katin Mtn na ɗari uku kacal ki copy numbers ɗin ki turo
min ta whatsapp 09097853276 bana son VTU KADA KIYI min bana so.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin wani irin tarin farin ciki mai wuyar misaltuwa jiki na
kermam farin ciki da annashuwa ya jawota ta faɗa jikinshi.
Ture system ɗinshi dake gabanshi yayi ya ruggumeta tsam cikin jikinshi wasu irin
hawayen farin ciki ne suka zubo mishi tamkar ƙaramin yaro.
Sai ya kuma ɗago kanta cikin tsoro da mamakin ganin hawaye na kwaranyo mishi murya
na rawa tace.
"Innalillahi Yah Sheykh me nayi maka".
Da sauri ya kuma ruggumeta gam-gam cikin wani irin tsantsar farin ciki murya na
rawa yace.
"Alhamdulillah Aish, Alhamdulillah meyasa baki gaya minba, kina da cikiba, meyasa
zaki ɓoye min wannan abin farin cikin?".
Cikin wani irin yanayi ta faɗa jikinshi ta rungume gam a jikinta murya can ƙasa
tace.
"Ciki kuma Yah Sheykh?".
Da sauri yace.
"Yes ciki mana Aish".
Da sauri tace.
"A a ni kam bani da wani ciki bayan na cin abinci".
Da sauri ya ɗagota har lau hawayen farin ciki na zubo mishi babu ƙaƙƙautawa cikin
ruɗani yace.
"No kada kice min haka. Kada ki cemin baki da ciki ga nan alamomi duk sun baiyana.
Kina da cikina mana Aish, ya zaki cemin baki da ciki".
Cikin tura baki da son ɓoye mishi batun tana da cikin tace.
"Ni dai bani da ciki".
A kiɗime ya miƙe tsaye, tare da cewa.
"Ok tashi, tashi mu tafi Valli muje in duba".
Da sauri ta maƙe kafaɗarta tare da cewa.
"Ni dai bani da ciki".
Ta ƙarashe mgnar tana sa hannunta cikin boxes ɗin sa.
da sauri yace.
"Ni kada ki cemin haka muje in gwada in ga Zahiri".
Da sauri ya dawo ya zauna jin yadda take mishi wani salo.
Murya a mace tace.
"Sai dai in yanzu zaka bani cikin".
Ta ƙarashe mgnar da sigar yaudara da mantar dashi batun cikin da tasan yanzu
watanninsa biyu harda kwanaki, a jikinta.
Ruggume ta yayi da ƙarfi tare da cewa.
"Tun tuni ai na baki ciki Aish, wlh kina da ciki.
Ya za'ayi ina Dr ki musa min".
Bakinsu ta haɗe wuri ɗaya tare da fara mishi wasu abubuwan da dole ya haɗiye
regowar mgnarshi.
Yayinda zuciyarshi ke cike fal da farin ciki.
Shi kuwa Sheykh wunin yau duk yana tare da Lamiɗo da Galadima suna tattauna wa.
A ɓangaren su
Aysha ƙarfe 3 suka shiga kitchen
girki na musamman suka fara ƙoƙarin shiryawa baƙin nasu,
Cikin kula Ummi ta kalli Sara da yanzu shigowar ta tace
"Yauwa Sara ƙaraso ki yankamin waɗan nan".
Tafaɗi tana nuna Mata Karas da green beans da kabejin data rigada ta wankesu ta
tsane cikin kwando
"To". Sara tace tare da karasowa tad'au wuka ta fara yankan kamar yadda aka
umurceta.
Ɗan ma dai-dai-cin roba taɗauka ta nufi in da fridge yake tabuɗe taɗebi hanta mai
yawa sai jan nama ɗan dai-dai.
Wanke hantar da naman da taɗebo cikin roban tayi tazubashi cikin tukunya kana ta
kunna wuta,
Citta da kanumfari da tafarnuwa tazuba a ciki sannan tazuba thym da curry da Maggi
sai ɗan gishiri ɗan dai-dai, kana ta ɗauki al'basa ta yankashi mai ɗan yawa
ta wasa a ciki kana ta rufe tukunyar.
Tuni Naman ya dahu har ruwan cikin sa ya kafe yayi dai-dai yadda takeso
Sai wani tashin daddaɗan kamshi na namusamman yake,
A nitse tasauke tukunyar taɗan barshi yahuce,
Sannan taraba hantar da Jan namar ko wanne tacire shi daban,
hantar tajuye cikin madaki ta dakeshi yaɗanyi laushi, kana tazuba cikin wani roba
Mai d'an faɗi.
Matsowa kusa da ita Sara tayi kasan cewar tagama aikin da Ummi tasa ta,
idan Shatu tazuba haɗin cikin laida saita amsa ta ƙulla, a haka har suka gama
ƙullashi kamar ƙullin alale,
A tukunya tajuye
Tazuba ruwa taɗaura kan wuta.
Ummi kuwa tuni tagama shirya lafiyayyen Friend Rice wan da yaji wadataccen nama da
sauran kayan haɗi.
Wani haɗɗen foodflaks mai kyan gaske mai ɗan girma Ummi ta ɗauka tazuba a bincin,
kana taɗau wata karamar kula tazuba ragowar abincin a ciki.
Shatu kuwa matsowa tayi jikin tukunyar ganin yanda yataso, har yana ɗaga murfin
tukunyar murmushi tayi lokacin data buɗe murfin ganin Yadda yahaɗa jikin sa yayi
wani tip-tip dashi gwanin sha'awa,
Laida ɗaya taciro taɗaki plate tasa a ciki kana ta yaga laidar da fork sabo da
tirriin da yake bazata iya sa hannunta cikiba,
Wani hamshakin kamshine yabigi hancinta nan take kamshin yagauraye ilahirin cikin
kitchen ɗin, kamshin ta zuko tare da lumshe idanunta kana
tayan koshi takai baki Kai ta gyad'a alamar gamsuwa,
Murmushi Ummi tayi kana tamasota ganin yanda take gyaɗa kai har tana wani lumshe
idanu,
Murmushi tayi tare da cewa.
"To zauna kici Mana Aysha da ma ai bakici wani abun kirkiba tun safiya".
Wata haɗeɗɗiyar kula Ummi tamiko mata nan suka fara cire haɗin hanta da nama da
kwan nan wanda yajuye yadawo alale suka rinƙa cireshi cikin laidar suna sakawa
cikin kula,
Sara kuwa in da suka ɓata tafara tsaftacewa, suna gama cirewa Shatu tamaida kular
gefe batare da ta rufe kular ba,sotake yaɗan huce kafin ta rufeshi dan kada zufa ya
ɓatashi.
Karfe shida da Rabi suka gama shirya komai kan dinning area.
Jamil ne yashigo cikin parlour'n daɗan sauri kallon Shatu dake tsaye saman
dinning area tana gyara zaman kayakin dasuke kai yayi.
Tare da cewa.
"Aunty Shatu wanna kamshin fa yau kuma me a kayi mana wata ƙil dai yau da naman
ɗawisu a ka haɗa girkin nan ko?".
Murmushi Ummi dake tsaye cikin parlour'n tayi
Kana tace,
Saurin haɗeye sauran ragowar maganar yayi, ganin Sheykh yafito daga parlour'n sa,
yanufo parlour'n cikin shigarsa ta Kamala kamar na yau da kullum sai baza kamshi
yake.
Aysha ko murmushi tabi Jamil da shi ganin yanda ya rusunar da kai kamar bashinr
yayi maganar ba,
Karasowa yayi inda Jamil ke tsaye a hankali yaɗan talli ƙeyarsa kana yace
"Wuce muje magananne kawai".
Hannu yakai bayan keyar nasa in da Sheykh yaɗan talleshi ya ɗan sosa wurin yace.
"Afwan Hamma Sheykh".
Shiko kuwa Yah Shekara wani irin juya kwayar idanunsa yayi yanayiwa Shatun sa
kallon kasa-kasa wani irin mayataccen kallo yake binta dashi takasan ido.
Da sauri ya janye idonshi ya juyo jin Ummi nacewa
"Am Sheykh fita zakuyi ne?".
Kai ya gyaɗa kana yace
"Eh Ummi zamuje ɗauko su Umaymah ne".
Kai Ummi ta jinjina cike da farin ciki tace.
"Masha Allah Allah ya iso dasu lfy".
"Amin Amin". yace.
Shatu kuwa da sauri ta
sauko daga saman dinning area da farin cikin jin sa sun kusa su iso.
Shi kuwa Sheykh a hankali yabi bayan Ummi da ido ganin tashige ɗaki ne da sauri ya
juyo.
Jin ta rungumeshi tabaya tasakalo hannun ta a kugun sa tasauke wuyan ta kan
kafaɗarsa,
wani sassanyan numfashi yafesar a hankali yaɗaura hannunshi kan nata dake saƙale a
gugunsa, tare da fara murza fatar hannun ta,
sai kuma yayi kasa da hannun ta ƙasa kaɗan dai-dai kan jikinsa yaɗaura hannun nata
yahaɗa da jikinsa din ya matse wan da tuni yafara motsi Jin abin cinsa kusa da shi.
Sai Kuma yayi saurin ciro hannu nata yaɗan waiga gefe da gefen sa tuno ashefa a
babban parlour suke,
Juyo da ita tagaban sa yayi yamannan mata kiss a goshi kana yayi ƙasa da bakin sa
dai-dai saitin kunnen ta cikin yin ƙasa da murya yace
"Sheykh fa na fushi kinyi Mlmasa laifi tun shekaran jiya kike gudu nai".
Wani irin yarr taji sigar jikin ta yatashi, saboda kalar tsigar yadda yayi maganar
cike da wani irin salo da sai da yasa ta lumshe ido,
Batare da tabuɗe idanunta ba tace
"Kabashi hakuri".
Iska yahura mata cikin kunne kana yace.
"Yaƙi hakura so yake kibashi da kanki".
Ware manyan idanunta tayi kan fuskarsa jin yasauke hannun sa Kan kirjin ta.
Tana shiga bedroom rage kayan jikin ta tafaɗa bathroom wanka tafesa mai rai da lfy
kana taɗauro al'wala tafito, lokacin kuma masallacin Jod'a suka kira sallah.
Shin fiɗa sallaya tayi tazura babban hijab tafiskanci al'kebla ta tada sallah,
Tana idar wa tayi duk kanin addu'o'i.
Kana ta miƙe tazo gaban mirror nan tafara lailaye jikin ta da mayukan ta masu
sanyin kamshi.
A ɓangaren Sheykh kuwa yana fita direct masallaci yanufa Jamil yarufa masa baya,
Kamar koda yaushe sahun gaba yashiga
Suka gabatar da sallar magriba,
Koda a ka idar a gogo yakalla ganin da ɗan sauran mintuna sai yacigaba da tasbihin
sa har lokacin sallar Isha yayi.
Ana idarwa yafito da ɗan sauri,
acikin mota yasami Jamil zaune a mazaunin driver yana zaman jiransa,
Gefen mai zaman banza yabuɗe yashiga yana dai-dai ta zaman sa yakalli tsadadden a
gogon dake ɗaure a tsinsiyar hannusa.
Umaymah kuwa cikin tsananin kula ta zuba mishi ido mishi kallon kula duk da
al'kyabbar dake jikinsa bai hanata gano ƴar ramar dayayiba
Murmushi Momma tayi ganin yadda Sheykh ya tsare gira wai dan Aunty Rahama tace
mishi ɗanta.
Aunty Rahama da Umaymah da Momma Ishma baya suka shiga Jamil na mazaunin driver
shikuma yana mazau ninsa naɗazu.
Kayansu Kuma Yana can motar da Lamid'o yaturo domin tararsu,
nan suka nufi masarautar Jod'a.
Shatu tsaye gaban mirror tana feshe jikinta da turare sai wani kyalle da d'aukar
Ido take
tsanye take da wani dogon rigar atamfa ɗinkin yazauna ajikin ta yayi ɗamas dashi,
Jin hayaniya cikin parlour yasa ta aje kwalbar turaren tanufi kofa da sauri, tana
kutsa kanta cikin parlour'n tahangi su Umaymah da yanzu shigowar su Ummi nayi musu
sannu da zuwa.
Cikeda farin ciki da murnar ganinsu takaraso cikin parlour'n da sassarfa ta rungume
Umaymah data juyo tana mata murmushi.
Cikin sanani jin kunya tasaki Umaymah tarungume Momma da Aunty Rahama suma rungume
ta sukayi suna mai jin sananin kaunarta cikin ransu,
Umaymah kam sosai tabita da kallo tana nazartar yanayin ta na sauyin data gani
tattare da ita.
Dariya Ishma tayi wan da yasa Shatu zuba mata Ido, ji tayi zuciyar ta naɗan harbawa
da sauri-sauri ya ilahi wannan kamar tayi yawa hatta dariyarta iri d'ayane da na
Junaina sam ta kasa sabawa da ganin wannan kamacceniyar tasu dake sa ƙirjinta
harbawa.
Rass takuma jin kirjinta yabuga jiyo muryar Aunty Rahama lumshe idanunta tayi.
"Yasalam".
Tafurta acikin zuciyar ta, muryar Aunty Rahama Babu banbanci data Ummey'n ta.
Da ido Umaymah ta rakashi har yaɓacewa ganin ta, sosai tayi mamakin ƴarramar da
yayi.
Taso ta binshi ɗakinshi to mutanen da suke ta shigowa suna yimusu barka da zuwane
ya hanata bin bayanshi.
A hankali Shatu taɗauki Ishma wacce tayi bacci tuntuni tasaɓata a kafaɗa tayi
tanufi ɗakin ta da ita a tsakiyar gado ta shimfi ɗata, yazamo tana gaban Aunty
Rahama.
Ita Aunty Rahama tana can jikin bango ita kuwa Isham tana tsakiya.
Kyara mata kwanciya tayi taɗan sa pillow ta tokareta dashi tabaya,
Ido Aunty Rahma ta zuba mata ganin yadda taketa yimata komai a sannu kamar
jaririyar goye,
Cikin jin sonta tace
"Aysha kenan sai wani lallaɓata kikeyi sai kace wata jaririya".
Murmushi tayi lokacin data gama gyara Mata pillow'n tamike tasauka kasa,
Gyara kwan ciya Aunty Rahama tayi
Kana tace.
"Ai kam saita tasaki ciwon baya tun d'azu tana jikinki tana bacci madadin kitasota
da kafarta tazo Amma kika saɓota a kafaɗa.
Ishma kuwa uwar ƴan son jikine in kika bi ta nata kuwa sai ta saki ciwon jiki".
Tana shiga ta rataye hijab ɗin kana ta tuɓe kayan jikin ta ruwa ta cika cikin bath
tashige cikinm
Kana ta ɗauki soso da sabulunta mai matukar kamshi tashiga wanke lungu da sako
najikin ta.
Tana gamawa tajanyo towel taɗaura a kirjin ta
Kana taɗau hijab ɗin data tashigo dashi tazura sannan tafito,
Lokacin har bacci yafara ɗaukar Aunty Rahama sai dai tana ɗan jiyo motsin ta sama-
sama kasan cewar baccin nata baiyi nisaba.
Gaban mirror tazauna batare da tacire hijab ɗin ba tashafa mai kana tamurza humra
ta kowani lungu da sako najikin ta,
Tamike taje tabuɗe wardrobe wata rigar bacci mai santsi kalar pick mai siririn
hannu da gidan bra taciro, taɗaki pant Shima kalar rigar,
Bathroom takoma tasaka kayan kana ta maida hijab ɗin ganin rigar da kaɗan ya shige
guiwar ta.
A hankali ta fito,
Tazauna bakin gadon ta gaban Isham wacce tuni ta matso bakin gadon. pillow ta gyara
tare da kwan ciya ta kasan kusa da Ishma.
Matsawa tayi taɗan daɗa gyara kwan ciyar ta dan tayi baki-bakin gadon da yawa
taɗanyi baya da hannunta tana gyara hijabin jikinta, nan hannun ta yaɗan bigi ƙafar
Aunty Rahma,
Ita kuwa Aunty Rahma da baccin nata baiyi wani nisaba, buɗe idanu tayi zatonta ma
Ishma ce uwar birgimar yakawota kusa da isa da ɗan sauri tamike dan ta tarota kada
tafaɗi.
Ido taware cike da mamakin ganin Shatu ce kwance a gun,mussuke Ido tayi cikin
muryar bacci tace
"Ke Aysha me kike jira Anan da Baki tafi ɗakin mijin kiba jika kwanta Anan?".
A ɓangaren su Umaymah kuwa suna shiga ɗaki Ummi bathroom tashiga taɗan watsa ruwa
dan taji daɗin jikinta, bayan ta fitone tayi shirin bacci Nan ta tadda Ummi harta
kwanta Amma batayi bacci ba idonta biyu, Zama tayi bakin gado ta fuskanci Ummi da
kyau cikin sauƙe numfashi tace.
"Niko Ummin Jabeer anya ɗiyarnan taki ba cikine gareta ba kuwa?".
Da sauri Ummi ta mike zaune tana cewa
"Kai Anya kuwa?".
Gyara zama da kyau Umaymah tayi tare dayin murmushi tace
"Nikam dai naga kamar akwai abu tattare da ita. Amma dai sai da safe in Allah
yakaimu zan ƙara zuba ido in dubata da kyau in ƙoƙƙofo mana".
Ciki da jin daɗi da fatan Allah yasa akwai ɗin Ummi tace.
"Allah yakai mu".
Kana sukaa ta kwanta suna mai fatan hakan yazamo gaskiya.
Shatu kuwa a hankali ta kutsa kanta cikin parlour'n da sallama ɗauke a bakin ta,
Shiru parlour'n babu motsin komai sai karar A/C da wani sassanyan ƙamshin dake
tashi.
A hankali tanufi kofar bedroom ɗin shi.
Tura ƙofar tayi a hankali tashiga da sallama kana ta ta mai da kofar tarufe,
juyowa tayi cikin ɗan kin cikin nitsuwa da ɗan yanayin bacci.
Can ta hangoshi kan gado.
A dukunkune cikin blanket sai karkarwa yaka.
Cikin sauri haɗida sassarfa tanufi inda yake,
cikin tashin hankali ta hayo kan gadon.
Da sauri tasa hannu tayaye blanket ɗin,
Da sauri ta kuma matsoshi ganin yadda jikinsa yake wani irin karkarwa, cikin
sananin tashin hankali da tausayi ganin halin da yake ciki takai hannu saman
kafaɗar shi tana faɗin
"Innalillahi Yah Sheykh meya sameka! dama baka da lfy ne!?.
"Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un!!".
Ta kuma haɗi da karfi lokacin da tasauke hannunta saman kafaɗarsa jin wani irin
zafin da jikinsa yayi.
Shi kuwa Sheykh kanshi ya ɗago cikin mawuyacin hali yaɗaura kanshi bisa cinyar ta,
cusa kanshi ya farayi cikin jikinta cikin sananin zazzafan zazzaɓin da yarufeshi
yace
"Aish sanyi, sanyi nakeji".
Yayi maganar cikin mawuyacin hali yana daɗa cusa kansa cikin jikinta,
Wani irin sahihin runguma tayi mishi gam-gam tana ƙara mannashi da jikin nata.
Da sauri cire hijabin jikinta.
Tare ƙara tallafe kansa tamanna da ƙirjinta ganin Yadda yaketa manna jikinshi da
nata yana bin ɗumin jikinta,
Wasu irin hawayene suka fara sassafo Mata
Murya narawa cike da tausaya mishi tace
"Yah Sheykh da ma haka zazzaɓin yake maka?".
Kai kawai ya iya gyaɗa mata alamar Eh
Hannunsa yaɗago da kyar yasauke kan ƙirjinta yacusa cikin bra'n rigar baccin dake
jikinta yaciro Cab'b'ulenta duka biyu fuskarsa yacusa sakan kaninsu wani irin
numfashi yasauke wanda yasanya Shatu rumtse idanunta jin ɗumin numfashin sa a
kirjinta,
Hannunta ta ɗaura kansa a hankali tariƙa shafa sumar kanshi yayin da gudun
hawayenta suka d karuwa,
wani irin masifaffen tausayin sane yarufeta,
lamo sukayi a jikin juna. Sun jima sosai a haka.
Kana ta ɗan ronƙofo suka kwanta manne da juna dan ta fahimci ɗumin jikinta yake bi.
Daren ranar dai Shatu taga tashin hankali Danko haka suka kwana basuyi bacci,
Sai can wajen kiran sallar farko zazzab'in yafara tafiya nanne yasamu bacci yaɗan
ɗaukeshi.
Shatu kuwa tun da sukayi breakfast ɗin takama hannun Ishma suka koma ɗakinta, wanka
tayi sannan tayiwa Ishma.
Shi kuwa Yah Sheykh wani irin yalwataccen murmushi mai cike da mashahurin farin
ciki wan da yakasa ɓoyuwa bisa fuskarsa sai da ya bayyana kan fuskar shi cikin
tsanani jin daɗi da tarin farin ciki, ya kuma faɗaɗa murmushin sa tare da cewa.
"Allah ko Umaymah tana da ciki ko".
Cikin jin daɗi tace.
"Tabbas kuwa Jazlaan".
Kanshi ya rausayar tare da lumshe ido cikin jin zallan farin ciki yace.
"Ai dama nafaɗa mata, amman sai taƙi yarda tace allanfie wai ita bata da ciki.
Toh kuma naga alama da idona ko jiya saida mukayi mgnar.
Cikin wasa
Aunty Rahama tace.
"To fa ikon Allah ah lallai jika yakusa zuwa".
Murmushi mai cike da yalwa yayi tare da cewa.
"A nan kusa ma kuwa ƙamar uwa zatayi jika."
Momma Kam bakinta ya kasa rufuwa dan sabar farin ciki,
Ummi kuwa hamdala tashiga yiwa ubangijin talikai.
Shima kuwa Sheykh sai.
Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Yaketa mai-mai-tawa
Tare da miƙewa ya koma falonshi yana shiga ya fuskanci al'ƙibila Sujjadar godiyawa
wa mahalicci mu yayi.
Zaune ta sameta a bakin gado,tana ganin Umaymah tayi saurin yin kasa da kanta tare
da wasa da jelan kitson Ishma dake bacci a gefenta.
Cikin sakin fuska ta ƙaraso tazauna kusa da ita tare da dafa kafaɗar ta cike da
kulawa
Tace.
"Alhamdulillah ysha ai wannan ba abin kunya bane.
Mu abin farin cikene a wurin mu, tabbas wanna babbar rahama ce da Allah yayi mana,
ubangiji ya al'barkaci rayuwar ku yaraba lfy ya inƙanta abinda ke cikinki". Ta
ƙarashe mgnar cike da jin daɗi.
Ita dai Shatu kanta na kasa tana faɗin Amin acikin zuciyarta.
Ganin yadda tayi shiru takuma takure wuri ɗaya ne yasa Umaymah mikewa tafi.
Zuciyar ta cike da zallar fari ciki samun wanna babbar karuwa.
Sheykh kuwa ranar kam jinsa yake kamar an masa al'bishir da jannatul firdausi,
So yake ya ganshi sun keɓe da Shatunsa yaji ɗumin babynsa yasa masa al'barka
shiyasa.
Ana idar da Sallah ya nufo gida parlour'n sa yawuce dan so yake yayi baccin
sakanin azahar da la'asar.
Ita kuwa Ummey wani irin masifeffen bugawa taji zuciyarta tayi jiyo muryar Sheykh.
Gaw-gaw haka taji kanta yana amsawa sabida jin wannan amon zazzaƙar murya.
Sai kuma ta buɗe idonta da sauri jin Bappa na cewa yauwa kum gama mgnarko?".
Kai ta gyaɗa tare da miƙa mishi wayar sai kuma ta ɗan kalli matar nan dake gabanta
cikin tsananin jin daɗi tace.
"Alhamdulillah Shatu na dai an samu ciki, shiyasa taketa damuwa damu koma mu koma".
Wani irin yalwataccen murmushi Bappa yayi tare da cewa.
"Ah Masha Allah aure yayi al'barka Allah Shatu na Allah ya raba lfy".
Amin Amin sukace kana suka juyo da sauri suna kallon Junainah dake tsalle tare da
cewa.
"Yehhhh naji daɗin Addana zata haufomin yarinya mai kyau."
Sai kuma ta juyo da sauri hannun wani kamili dottijo fari ƙal dogo kekyawa mai
cikar haiba tace.
"Appa Addana tana da ciki, in ta haifu zamu je ko".
Wani irin kekkyawan murmushi Appa yayi tare da cewa.
"Masha Allah, a zuwa kam sosai mai Junainah nima da kaina zanje inga Parvina na da
jika".
Dariya sukayi baki ɗaya,
ita kuma matar dake gefen Ummey Dedde kenan kai ta sunkuyar cike da jin daɗi tace.
"Oh kai yaran zamani ba kunya, cikin fari mutun ya faɗa shi".
Murmushi Bappa yayi kana yace.
"Uhum dan baki san shaƙuwar yadda take da Ummey nata bane".
Sai kuma ya juyo ya kalli Appa cikin mutunta juna yace.
"To ni zan tafi sai kuma na sake shigowa".
Cikin sakin fuska Ummey tace.
"To mu kwana nawa zamuyi".
Da sauri Dedde tace.
"Wata nawa dai ba kwana nawa ba kam".
Kai Bappa ya jinjina kana yace.
"To ni dai na tafi sai kun dawo".
Daga nan ya fita shida Appa Alhaji Abboi kenan.
Mutumin da kab faɗin Afirka babu wani ɗan adam daya kaishi yawan dabobbin kama daga
Raƙuma, Shanu, tumaki, awaki, Dawaki, zabbi, tattabaru. Shine mutumin da yafi kowa
yawan dukiyar ababen kiwo a kab fadin Afirka bisa ƙiyascin masu bin diddigi shi
kansa bai san iya adadin dukiyar da Allah yayi mishiba, shiyasa ko zakka yakan
wakilta duk makiyayansa da su fitar kawai bisa yadda shariya ta tsara.
Wannan kenan.
Kana shima ya hayo gadon janyota jikinsa yayi ya rungumeta tsam a faffaɗar kirjinsa
cikin tsananin jin daɗi yace.
"Alhamdulillah. Aish Bana faɗa mikiba, nace miki kina da ciki kikaƙi yarda kinata
kaucewa da ɓoye min.
Gashi nan ai kowa yasani kinada ciki Alhamdulillah".
Kai taɗan langwaɓar cikin zallar shauki tace. "Ayyah Yah Sheykh to naji na yarda
akwai ciki.
Amman Please maganar dai ta tsaya sakanin mu yamu dan Allah kada kowa yasani".
Ƙara rungumota yayi jikinsa yacire hijab ɗin jikinta kana ya ƙara kwantar da ita
sosai a jikinshi,
hannunsa yaɗaura kan cikinta yayu sama da rigarta yacireshi gaba ɗaya.
Kana yacusa hannunsa ta bayanta ya ɓalle maɓallin bra'n jikinta yazaroshi ya
cillashi gefe.
A hankali ya kifa tafin hannunsa jan fatar cikinta a hankali yake ɗan shafashi da
murzashi.
Cikin tsananin jin daɗi ya ɗan karkato da kansa. Yana kallon fuskarta sai ya kuma
sunkuyo ya manna bakinshi kan fatar cikin nata ya rinƙa manna mata zafafan kiss
tako ina bisa cikin nata.
Wanda hakan yasata yin murmushi tare da kerketar dariya dan sai takeji kamar
cakul-kuli yake mata.
Da sauri tasa hannunta cikin sumar kanshi tana murzawa.
Jin hakane ya ɗan sashi ɗago kanshi ya kalleta cikin muryar jin daɗi yace.
"Wa kike ɓoyewa batun cikin me kike tsoro?".
Ido ta lumshe jin yadda yayi maganar cikin wani irin salo mai narka zuciya, a sannu
tabuɗe idan ta tasaukesu kan kyakkyawar fuskarsa cikin iya kar gskyarta
tace.
"Wanake tsoro kuma ban da magautan ka, kalan suji inada ciki su ɓarar min dashi
tun baije ko'ina ba, nidai gaskiya kada maganar tafita".
Takarashe mayanar tareda yin rau-rau da ido,
Murmushi yayi tare da manna mata kiss a goshi,
ya fahimci tsoro take kada su rasa cikin ya kuma gano zallar son da takeyiwa cikin.
Kai ya jinjina, kana yace "To ki kwantar da han kalinki Shatu na, in sha Allah
jinin Jabeer yafi karfinsu Babu abin da zasu iya yiwa cikin nan namu da izinin
ubangiji bazasu iya cin nasarar cutar da shiba da yardar ALLAH!".
Yana kaiwa nan yasauke lip ɗin san jan nata da sauri yazura harshensa yarika lasar
lips ɗin ta saikuma yatura harshensa cikin bakinta a hankali ya lalimo nata harshen
wani irin kiss yayiwa harshen tare da tsotsar sa,
Itako Shatu kansa ta tallafo tadaɗa manne bakinsu da kyau hannunta Kuma nacikin
sumar kansa tana ɗan murza suman kansa da yasunta,
Zare harshensa yayi tundaga fuskarta yarika kissing nata har ya gangaro kasa kan
Caɓɓulenta yasauke bakinsa wani kyakkyawar lasa yayiwa nimple ɗinta wani irin shok
taji gaba ɗaya ilahirin jikinta yaɗauka,
Ƙara banƙaro masa kirjin tayi,
shiko bidirinsa yakeyi da nimple ɗin yake da hannunsa ɗaya nakan ɗaya Caɓɓulen
yanata shafashi haɗe da ɗan mammase shi,
Ciro bakinsa yayi idanunsa da suka gama rinewa ya watsa mat jikinsa sai kyarma
yake.
Hannusa yaɗaura kan ƙugunta yazare siket ɗinta, jallabiyar jikinsa yacire
yawurgashi gefe.
Cikin hanzari yayi mata rumfa da jikinsa dan yakai kololuwa wacen filling
Cikin rawan jiki murya can ƙasa alamun ƙololuwar muradu ya ɗan rankwafo da kansa
ya kawo bakinsa saitin kunnenta cikin raɗa murya can ƙasa yace.
"Bari nakarawa babyna kwari".
Wani irin lumshe idanunta tayi tare da jan dogon numfashi ta ruggumeshi gam-gam
lokacin da taji ya ziyarceta,
Hannunta ta ɗago tarike kugunsa tare da mannan kugunsa da nata,atare suka fidda
wani irin sauti
"Ahhhhhhhyyy.
Da tai makon junansu suka farantawa junansu har suka sami cikakkiyar gamsuwa da
cikar farin cikinsu na samun ciki.
Zaune suke a parlour bayan sallar Isha'i kamar kullum hira suke.
Shatu kuwa sai dariya take Dan ji take tamkar a cikin ƴan 'uwanta take musamman
idan suna tare da Aunty Rahama da Ishma sai tarikaji kamar tana tare da Ummey'n ta
da Junaina'n ta saita riƙajin kanta acikin wani farin ciki.
Hajiya Mama ce tayi sallama cikin parlour'n tashigo fuskarta ɗauke da murmushi,
tadubi su Aunty Rahama da Momma da Umaymah tace.
"Kuce dai hira aketa sha babu ni.
Yayi zatonma zan sameku kun shiga ɗakin bacci".
Ta ƙarashe Tafaɗan tana zama kan kujera, murmushi sukayi baki ɗayansu
kana Momma tace
"Ai fa kam gamunan zaune".
Shatu kuwa kimse dariyar da takeyi tayi taɗaure fuskar nan tamau tamiƙe tsaye tare
da ɗan jan guntun tsaki,
tanufi bedroom ɗinta.
Bin bayanta sukayi da kallon mamaki,
Hajiya Mama kuwa
"Uhhuhhhhhhhmm".
Kawai tace tare da jinjina kai da ita kaɗai tasan ma'anar hakan.
Umaymah kuwa hira tasoma jan Hajiya Mama da shi wai dan kada ta sa wani abu aranta
gameda abin da Shatu'n tayi mata.
A ɓangaren Hajiya Mama kuwa kawai dai tana jin tane Amma hankalinta baya gun tatafi
wata duniyar nadaban tana kimtsa shirin takun da zatayiwa Shatu.
Suna dai zaune a parlour'n har wajen ƙarfe 10 kana Hajiya Mama tayi musu saida safe
takoma part ɗin ta.
Washegari
Kwance Shatu take bisa gadon ta da waya kare akunne suna magana da Rafi'a,
Mikewa zaune tayi tana cewa
"Dan Allah da gaske Rafi'a".
Rafi'a dake riƙe da waya tace.
"Allah da gaske ance acikin wanna satin za'a koma makaran ta".
Cikin tsananin jin daɗi Shatu tace.
"Kai Alhamdulillah da ma na matsu a yi a koma makarantar nan dan wlh ina gajiya da
zama shiru kuma nayi kewarki".
Cikin tsokana Rafi'a tace.
"Toke meyi gaminki da komawa makaranta ai ke kingama karatu, sai yi mana ronon
Babynmu da kula da Abbashi.
sauran karatu kuma duk Sheykh zai koya miki kya karasashi a ɗakinsa".
Rafi'a tafad'a had'e da tsigar zulaya,
Dip Shatu takashe wayar batare da tabata amsaba ta aje wayar tamike da sauri tanufi
parlour, sabida so take ta gayawa Umaymah da wuri gwarama da Allah yayi Umaymah na
nan, dan tana tuna randa ta fara yi mishi mgnar kowarta makaranta ko kulata baiba.
Direct ɗakin Ummi tashiga da sallama,
A zaune tasami Umaymah bakin gado kai ta ɗago tareda amsa mata sallamar fuskarta
ɗauke da murmushi, takaraso tazauna gefen,
Tana faɗin
"Barka da safiya Umaymah".
Yauwa tace tare da ɗan zuba mata ido ganin yadda tadanyi ƙasa da kai tana murza ƴan
yatsunta,
Gyara Zama Umaymah tayi kana tace.
"Ya dai Aysha wani abunne kike so?".
Tayi mata tanbayar cikeda kulawa.
Ita kuwa Shatu kai ta ɗaho da sauri kamar dama jira take a tam bayeta.
Kai ta ɗan lankwasar gefe cikin sanyi tace.
"Dama batun karatu name Umaymah.
Ance yajin ai kin da a ke a makarantun jami'a an janye nan da kwana sati ɗaya za'a
koma.
To kuma ina son komawa inci gaba da karatuna, to kuma naga kamar Yah Sheykh baya
so.
Shine nace Ayyah dan Allah Umaymah kiyi mishi magana yabarni nakoma makatarantar
Dan Allah nasan in sha Allah in kece kika masa mgn zai yarda".
Ta ƙarashe mgnar cikin rauni.
Umaymah kuwa tamike tanufi parlour'n shi da sallama tashiga cikin parlour'n zaune
tasameshi kan kujera 1str yana riƙe da al'ƙur'ani yana kallonsa shafi-shagi alamu
wani aikin duba gyara marubucin yakeyi, kuma aikine mai muhimmanci yake dan shi
akanawa ya nazarceshi kasancewar wani matashinshe mahaddaci ya rubutashi to shiyasa
aka miƙashi garesu malamai mahaddata su tantanceshi.
Batare da yaɗago ba ya amsa mata sallamar,
Tana kallonshi ta ƙaraso ta zauna kan ɗaya kujerar dake gefensa,
Kallonsa tayi da kyau cikin kaunarsa da santsar kulawa tace "Yanzu ya kamata
kakwanta kasamu kaɗan huta tun da ba samun baccin dare kakeyiba in ka farka kayi
karatun ko"
Sai yanzu yaɗan ɗago tare da shafa gefen fuskarsa kana yace
"So nake naɗan ƙarisa a bin da nake yanzu zanje naɗan kwanta dan naji idanuna sun
fara ɗan yimin nauyi".
Cikin tausaya masa tace.
"Ai dole tun da kam a na kwana ba bacci".
Shiru yaɗanyi a kasan zuciyarsa kuma cewa yake
"Uhum to yazanyi tun da Ina rainon baby nane"
Shuru gurin yaɗauka bata kuma cewa komai ba shima haka.
Har saida taga ya rufe al'ƙur'ani kana ya nisa, ya ajiyeshi bisa stoll kana ya jawo
system ɗinshi.
Muskutawa tayi kana tace.
"Jazlaan".
Ɗagowa yayi jin yadda takira sunan nasa da irin muryar da idan zata yimasa magana
mai muhimmanci take kirashi.
"Na'am". yace yana mai maida hankali kanta ita kuma cikin nitsuwa
tace.
"Jazlaan Kanada labarin nan da kwana bakwai za a koma makarantun University ko
sakamakon janye yajin ai kin da a kayi".
System in yarufe tare da gyara zaman sa yace
"Eh nasani wani abinne Umaymah?".
Numfashi taɗan sauƙe kana tace
"Kasan dai BSU nanne makaran tarsu Aysha yanzu ta sameni da batun son komawar ta
makarantar yanada kyau ace itama takoman kam".
Da sauri yace.
"Umaymah takoma makaranta kuma? To cikinfa? da cikin zatake yawone".
Ya ƙarashe mgnar yana gyara zamansa.
Ita kuwa Umaymah da sauri tace.
"A'a Jazlaan baza'ayi haka ba kagabafa yarinyar nan tana cikin karatunta aka katse
mata shi da aure ka, da Allah ya bata sa'anan tazo baifi da satiba aka shiga yajin
aikin.
tun da yanzu tanuna son ciga bai kamata a hanataba batun rainon ciki kuma ai ba
komai mata nawa ke ziryar karatu da ciki".
Baki yabuɗe zai kuma yin magana tayi saurin cewa
"Kada kace komai dan ALLAH!".
Maida bakinsa yayi yarufe dan yasan tagama da shi tun da ta haɗashi da Allah.
Kai yagyaɗa alamar gamsuwa da magar nata,cikeda jin daɗi tayita sanya masa albarka,
kana tamike tafi.
Shutu na kwance a gado manne da waya a kunne tana magana da Ummey'n ta Isma na
gefen ta tamike zaune tana faɗin yauwa Ummey ga Ishma mai irin muryar Junaina 'yar
Aunty Rahama kanwar Maman Yah Sheykh wacce nace kuna kama da itanan Allah Ummey
hatta muryarku iri ɗaya da Aunty Rahama kuna kama sosai".
Dariya Ummey dake biye da wayar tayi tace
"Ah to bani ita naji mai irin muryar Junaina ta".
Manna wa Ishma wayar tayi a kunne Ishma tace
"Inayini Ummey yagida".
Da mamaki Ummey ke sauraren muryar yarinyar sak muryarta iri ɗaya da Junaina'n Babu
abinda yaraba cikin al'hinin tace. "lfy lau Alhamdulillah Ishma."
Da sauri Shatu tazare wayar a kunnenta takai nata kunnen tana faɗin "Ummey kinji
muryarta ko".
Cikin tarin mamki tace
"Ai kamfa muryarsu iri ɗaya Allah mai iko kenan".
Ɗakita Umaymah tanufa dan ta sanar mata ya amince tana shiga Shatu tamiƙe tana cewa
"Yauwa Umaymah ga Ummey na kugaisa". Ta ƙarashe mgnar tana
miƙa mata wayar murmushi Umaymah tayi kana ta amshi wayar takara a kunne tare dayin
sallama.
"Assalamu alaikum Ummey Shatu".
Ummey dake kwance bisa wani tattausan kati, wani irin zabura tayi ta tashi zaune.
Jin wannan muryar da take gab da sa zuciyarta tasowa ta fito woje.
Da sauri tasa hannunta ta dafe ƙirjinta cikin sanyi tace.
"Wa alaikassalam, Umaymah'n Shatu".
Wani irin masifaffen faɗuwar gamane yadiyar musu dukansu a lokaci ɗaya zuƙatansu
ke harbawa da masifar ƙarfi.
Cikin al'ajabi da kaɗuwa Umaymah ta kuma ƙara manna wayar a kunnen ta nan
Yayinda itama can Ummey hakan tayi.
Cikin rawan da zuciyarta keyi tace.
"Ngd matuƙa Umaymah Allah ya bar zumunci ngd da kulamin da Shatu tana yawan gaya
min alkharanki gareta dake da Ummi na gode da riƙe amana".
Zuwa yanzu jikin Umaymah ya fara tsuma ta can ciki.
Cikin sanyi tace.
"Ayyah ba komai ƴar uwata ai ƴaƴanki yaranane, mun gode da samun zuriya ta gari."
Ta ƙare mgnar zuciyarts na harbawa da karfi-karfi cikin sananin kaɗuwa danjin
muryar Ummey'n tamikawa Shatu wayar lokacin da suka gama gai sawar.
Cike da al'hini da kaɗuwa
ta killi shatu da kyau cikin sanyi tace.
"Aysha wacece wanan Shatu muryarta irin ta Rahma?".
Cikin murmushin Shatu tace.
"Ummeyna ne Umaymah, muryarsu kam iri ɗaya da Aunty Rahma".
Cikin mutuwar jiki ta jinjina kai tare da cewa. "Mamarki ce?".
Ta kuma jefo mata tanbayar,
Dariya Shatu tayi cikin tsananin son Ummey nata tace.
"Eh".
A ɓangaren Ummey ma haka abun yake wani irin bugawa zuciyarta yakeyi da masifar
karfi jin muryar matar da suka gaisa da ita tanajin kamar tasa mai wannan muryar
kamar dai ta taɓa sanin irin wannan muryar.
Jiki a saɓule Umaymah tajuya tafita ta koma ɗakin Ummi zama tayi kusa da ita da
sauri Ummi tajuyo tana kallon yanayin ta da gabaɗaya yasauya da sauri tace.
"Yah dai Umaymah'n Sheykh lfy kuwa?".
Wani irin dogon numfashi mai masifar zafi ta sauƙe hawaye na zuba tace.
"Yau naji abin da ya firgitani tabbas mafarkina.
Yana gab da iya zama gaskiya na tabbata yau naji muryar 'yar'uwata wlh Ummin
Jabeer naji muryar Mameyn Jazlaan...!
Assalamu alaikum, fatan muna lfy, sai kuyi haƙuri da page ɗinga banyu editing ba,
zakusha fama da typing errors wata ƙil wata mgnarma ku ganta a guntule, aiyuka ne
sukayi min yawa biki mukeyi.
Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k Normal group 300 babbancinsu a yawan
posting ne.
In Zaki biya ga ac no 0005388578 Jaiz Bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai kiyi
screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta whatsApp 09097853276.
By
*GARKUWAR FULANI*
3/23/21, 5:06 PM - ": Cikin wani irin yanayi mai cike da al'ajabi da farin ciki da
yanayin fatan tabbatar batun da Umaymah keyi Ummi ta miƙe zaune.
Tana mai gyara ɗaurin kallabin kanta, fuska cike da al'hini ta fuskanci Umaymah
tare da cewa.
"Kai haba dai Umaymah, da gaske muryar Mameyn kikaji".
Umaymah kuwa, cikin yanayin tabbatar da mgnar da tayi fuska cike da hawaye tace.
"Tabbas lallai ilaihin wannan muryar da naji babu abinda yarabata da muryar ƴar
uwata. Inada yaƙini kaso 65%100 Muryar ƴar uwata naji."
Cikin jan wani irin dogon numfashi Ummi tace.
"To me zai hana mu sanarwa su Lamiɗo".
Cikin sauri kuwa tace.
"Eh in sha Allah anjima zanje in sanar masa, muji me zasu ce".
Daga haka sukaci gaba da tattaunawa kan batun Mamey.
Bayan sallan isha'i Umaymah da Ummi ne zaune a gaban Lamiɗo da Galadima sai Abban
Sheykh da Gimbiya Aminatu.
Kusan a tare suka sauƙe tagwayen ajiyan zuciya a tare, bayan Umaymah ta koro musu
jawabi akan muryar Ummey da taji.
Ganin yadda sukayi ne gaba ɗayansu yasa ta gyara zamanta cikin zubda hawaye tace.
"Wlh Allah Lamiɗo Muryar ƴar uwata naji, wlh itace, Adda A'isha ce wlh koda shekaru
ɗari nayi banji muryarta ba in baji zan gane ta, wlh ko cikin gigin tsufa nake in
naji muryarta wlh zan gane.
Na gaya muku muryar ƴar uwata naji.
Na gaya muku dama tsawon shekaru ina mafarkin Jazlaan zai auro ba fulatanar daji
hatta dukan shaɗi da akayi mishi ina mafarkansa.
Hatta fuskar Shatu na santa a mafarkina tsawon shekaru tun tana ƙarama, ina
mafarkin matar Jazlaan itace zata dawo mana da yar uwata.
Ina mafarkin suna tare, in na gaya muku sai kuƙi yarda."
Shiru tayi jin muryar Sarki Jalaluddin Jadda kenan wanda Abban Sheykh ya kirasa
video call, ido ta rumtse hawaye na zubawa jin yana cewa.
"Khadija mafarkin annabawa ne kaɗai ke zama gsky.
Ya za'ayi muyi ta yarda da batun mafarkanki kodai ke mafarkanki gsky ne?".
Cikin kuka tamkar ƙaramar yarinya Umaymah ta jujjuya kai murya na rawa tace.
"Jadda mafarkai ba gsky bane.
Nasan mafarkan annabawan Allah ne kaɗai gsky. Amman Jadda naga kaɗan daga cikin
mafarkan da nakeyi ya tabbata, wanda haka yasa nakega Allah ya nuna min hakane
cikin ikonsa da isarsa da yardarsa da ƙudurarsa, kuma nima bawai nayi imani da
mafarkaina bane, illa dai muryarta da naji a yau ɗin".
Sai kuma tayi shiru ta juyo tana kallon Lamiɗo da Galadima, cikin sanyi Lamiɗo ke
cewa.
"Ba komai Khadijah na fahimceki, kuma na gamsu.
To amman dole muyi taka tsantsan dan tabbatar da zatonmu.
Kinga duk wannan mafarkan da kikeyi mu kuwa malam Musa ne ya gaya mana shekaru 12
da suka wuce tun lokacin ɓacewar A'isha forki-forko ya gaya mana cewa,
tana raye kuma zata samu GARKUWAR ta, yace mana zata dawo ta dalilin matar ɗanta
Muhammad Jabeer wanda kuma ba fulatanar daji bororiya zai aura, malam Musa ya gaya
mana tana hannun fulanin daji. Tayi gabas tana wani yanki mai nisa a lokacin amman
yace ba jimawa zata dawo kusa da yankinmu, amman bazata dawo garemu ba har sai
ɗanta Muhammad yayi aure, hatta shaɗin da za'ayi shima ya sanar mana, to amman
bamuyi imani da zantukanshi ba.
Mundai zubawa sarautar Allah ido sai bisa wannan ya bani shawarar in naɗa Jabeer a
matsayin Garkuwan fulani ta hakane zai samu kusanci da Fulani, to wannan shawarar
dai na ɗauka.
To kuma kinga bayan shekaru goma sha biyun Allah ya baiyani Shatu cikin rayuwarsa.
To wannan yasa muka ƙara ƙaiyin yin addu'a, kinga kuma shima Jabeer kullum
addu'arsa kenan.
To dan haka ki kwantar da hankalinki in sha Allah zamubi komai a hankali in har dai
ana tare ai dole watan-wata rana za'a gana.
Kuma ko jiya nayi waya da shi mahaifin yarinyar.
Ya bani tabbacin sun kusa dawowa ƙasar nan yace nanda wata ɗaya zasu dawo, to in
sun dawo.
Kisa ɗan naki mai yawan gaddamar yakai ita Shatu zamu haɗa da Jakadiyarsu da Jamil
da Jalal ɗin duk suje tare.
Ai inma itace zasu gano mana zahiri.
Kin gamsu da hakan ko ɗiyata."
Cikin tsananin farin ciki tasa hannunta ta share hawayenta tare da yin murmushi
stiil hawaye na zuba tace.
"Alhamdulillah, na gamsu da haka.
Allah ya kaimu Lokacin bisa rai da lfy".
Amin Amin sukace baki ɗayansu.
Sai kuma suka juyo suna kallon Abba da yake sauƙe dogon numfashi mai cike da ƙuna a
rai daga nan duk suka watse.
Alhamdulillah a ɗan sakanin ƴan ƙwanakin Sheykh yagawa Shatu komai na komawar ta
makaranta.
Duk wani cuku-cukun da yakamata ayi kafin komawar nata duk yagama, ranar Monday
da zaizo jibi zata fara zuwa.
Rarar kuwa kusan rabin wuni tayi suna waya da Rafi'a tana faɗa mata ranar Monday
da wuri zata shigo makarantar ɗan itama Rafi'a ranar ta dawo, su Umaymah ko sai
dariya suke mata wai ɗoki ya hanata zama.
Washe garin ranar Monday tun da Shutu tayi sallar asuba bata koma bacci ba kasan
cewar 9 zasu shiga aji.
Bathroom tashiga ta can-ca-ɗa wanka mai rai da lfy, tana fita gaban mirror
tazauna.
Mai ta shafa kana tayi simple make-up, bata wani cika fuskarta da wani kayan
mulke-mulke ba amma tayi masifar ƙyau.
Mikewa tayi taje gaban wardrobe wata baƙar dogowar riga taciro mai masifar kyau da
ɗaukar ido, gaban rigar an ƙawatashi da wani ƙwalliya na musamman wan da a kayishi
da wasu duwatsu white and blue masu masifar sheƙi da ɗaukar ido, bra da pant taciro
tasaka da dogon wondo, kana tazura doguwar rigar masha Allah ɗamas yazauna a
jikinta kamar wanda dama can dominta a kayishi har ƙasa rigar yakai mata har yana
ɗan ja kasa, hannun rigar ma har karshen yatsun hannunta yakai, gyalen rigar tayane
kanta da shi tayi rolling ɗin shi, takalmi maiɗan tudu ta saka amman tudun ba
sosai ba,
hakan yasa ƙasar rigar dake ɗan jamata a kasa yazamo yayi dai-dai baya taɓa kasa
sai dai ya ɗan wuce idon sawunta,
baka ganin komai na jikinta sai dai zagayen fuskarta, tayi ras da ita kamar
balarabiya.
Gaban mirror tamaso ta ɗau ƙwalbar turare taɗan fesa a jikin ta kaɗan bamai yawa
ba dan idai ba wai kazo daf da ita sosai bane bazama kaji ƙamshin turaren ba.
aje ƙwalbar tayi tare da ɗago kai takalli a gogon dake manne jikin garun ɗakin
8:30Am.
Da sauri tafito parlour tana gyara rikon wayarta da jakar dake rataye a kafaɗarta,
dai-dai lokacin Sheykh shima yafito cikin shigarsa ta al'farma sai baza kamshi
yake, ido ya tsura mata cikeda zallar so da kauna bakaramin kyau shigar tayi
Mataba, fuska yaɗan gimtse tuno fita zasuyi kuma makaranta zasuje duk ayits kallan
masa ita,
ji yayi kamar yace ya janye amin cewar da yayi takoma makarantar.
Ita kuwa Shatu dinning area ta wuce tana gaida Ummi dake saman dinning area'n tana
shirya zaman kululin data shirya breakfast a ciki, Ummi ta amsa tana faɗin
"Har kunfito".
sai ta kuma juya takalli Sheykh tace "
Sheykh ga breakfast ɗin kafa Yakamata kukarya kafin kutafi".
A hankali ya fara taku
ya ƙaraso sakiyar parlour'n kana gefen Shatu ya ɗan kalla kana yace
"Ummi bana da wani isashen lokaci sai dai in nadawo kawai".
Shatu kam jan kujerar dinning ɗin tayi ta zauna tana cewa
"Nidai yunwa nake ji bazan iya tafiya banci komai ba".
Murmushi yayi tare da juyawa ya nufi.
Kofar fita yana faɗin
"To shikenan bubbuga rumbun Abboi zauna ki ɗura ni dai na tafi, sai ki zauna sai
gobe kizo". Ya ƙarashe mgnar cikin shauƙi.
Wanda ya fitane da nufin zai jirata a mota, dan yanada in gashi gata zaifa
ruggumeta.
Ita kuwa Shatu wuf tayi ta miƙe ganin yabuɗe kofa yafita da sauri Ummi taɗau
foodflaks in da breakfast ɗin da yake ciki Tamika mata tana cewa.
"Maza bishi ƙwaci a can ɗin".
Da sauri tasa hannu ta amsa dan Allah ya sani yanzu bata ita juran yunwa.
Koda tafito tuni har yashige mota bin motocin dake gaban motar sa da bayan sa tayi
da ido, motoci huɗu ne biyu a baya biyu a gaba sai tasa a tsakiya Jamil nazaune
agaba mazaunin driver.
Shi kusa Sheykh yana baya a hakimce.
Sauran motocin kuwa duk hadimai ne da dogarai a ciki hakan ya tabbatar mata da
rakiya za'ayi musu kenan.
A sannu takaraso jikin motar, cikin hanzarin wani dogari dake tsaye a gun yayi
harzarin buɗe mata marfin baya tashiga yamai da marfin ya rufe.
Ita kuwa Shatu cikin jin daɗi ta ɗan matsoshi tare da ɗan langwaɓar da kai gefe
murya a narke tace.
"Yah Sheykh mu zamu tafi aji".
Cikin yin kasa da murya wanda ko Rafi'a dake kusa da su bazata ji ba yace.
"Please dan Allah na tuba.
Banda tsalle-tsallen nan da irin wannan rungumar fa kada ki jawomin a sara."
kallon Rafi'a tayi ganin ta ɗan matsa can gefansu cikin yi mishi wani irin kallo
tace.
"Kai Yah Sheykh naka rungumar bai janyo asaraba sai irin wannan?".
Ido yalumshe tare da kuma buɗesu kana yace.
"Nawa Special ne Aish, shi na daɗi ne, daɗi yake sawa aji ba wuyaba".
Tabuɗe baki zatayi magana kenan ya ɗan ɗago kansa jin alamun idon jama'a na yawo a
jikinsa ai kuwa da yawa kallonsu sukeyi cikin sanyi yace.
"Kuje aji idan kuka fito kisameni a offece."
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
"Ta ina yake".
Bakinshi ya ɗan haɗe kana yace.
"Bakin san offece ɗin ba kenan.
To na nan cikin inda kika taɓa zuwa nai miki allura.
Ba inda kika je kika min rashin kunya aciki ba". Murmushi tayi tuno abin da yatuna
wato yana magana kan lokacin faɗan garisu da a kayi a ka kawo majinyata asibitin,
murmushi ta kumayi tuno lokacin da ta shiga Office ɗin sa tana yimasa magana kan
marasa lafiyar da aka jibgesu batare da basu ƙyaƙƙyawar kulawa ba.
Kai kawai ta gyaɗa bata kuma cewa komai ba sai dai binsu da idon da take,
gaba ɗaya jikinta yayi sanyi har cikin ranta batason tafiyar nasu.
Ranar kam dai haka tawuni sukuku.
Da yamma su Umaymah sukaje sashin Lamiɗo suka sallame shi shi da Ginbiya Aminatu
kam cewa gobe zasu tafi da rana, daga nan suka wuce part ɗin Hajiya mama itama suka
sallame ta, sannan suka shishiga sauran sashin da suke mutunci da su suma suka
sallame su kana suka dawo suka karasa sauran shirinsu.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya kwanci tashi asarar mairai yau satin su Umaymah uku
da tafi, haka kuwa yayi dai-dai da yau cikin Shatu yacika wata uku kena ya laƙa
wata na huɗu.
Tsaye take gaman mirror bayan tagama mulke lungu da sako na jikinta da humra,
wata ƴar ficiciyar rigar bacci wacce tsawosa iyakarsa cinyarta bai gama isa har
guiwarta ba tasaka,
duk abin da take hankalinta nacan ɗakinsa dan tasan yanzu haka yana cikin mawuyacin
halin zazzaɓin nan da yaƙi bari shi.
Tana dai-dai ta zaman rigar a jikinta taɗauki hijabin ta tafita da sauri tanufi
parlour'n shi.
A hankali yabuɗe lumsassun ida nunsa yazuba wa fuskarta dake bayyana mashahurin
farin ciki da jin daɗin ta,
hannunta yakamo ya janyo ta tafaɗa jikinsa, gyara mata kwanciya yayi a kan kirjinsa
ya zagayeta da hannayen sa, bakinsa yamaso da shi saitin kunnen ta yaɗan hura mata
iska cikin kunne, a hankali yace.
"Yau jikina da sauki Y.M.D.G".
Ido ta lumshi tare da sake buɗe su jin yan da tsikar jikinta ya tashi sabida
yanayin yadda yayi maganar dakuma iskar da yake fesa mata cikin kunne, a hankali ta
mosa laɓɓanta dan yafara saukar mata da kasala tace
"Alhamdullah mun godewa Allah".
hankali ya soma yin kasa da hannun sa ya saukesu kan bye-bey dinta da gaba ɗaya
rigar ta ya tattaru yakoma kan mazaunan nata kasan cewar mai tsamtsine so lokacin
daya janyota sai rigar ta ɗanyi sama,
Shafa bey-bey ɗinta ya soma yi a hankali, yanaɗan ƙara yin sama da rigar har yakai
shi sakiyar bayanta.
Kana yazareshi gaba ɗaya,
A hankali yamai da hannun nasa kan kekkyawan ƙugunta da mazaunan ta.
Allah yahore mata sukam gata ba wani auki ne da ita ba amma sai manyan kayan aiki,
daga welcome and bey-bey tup-tup suke gwanin kyau, a sannu yasoma yi musu wani
irin shafa yana ɗan bubbuga gefe da gefen su da kowani hannunsa guda.
Mirgina ta yayi takoma kan katifar ta kwanta rigingine.
Aunty Juwairiyya ce tayi sallama cikin parlour'n, a tare suka amsa mata.
Kana ta ƙaraso ta zauna tagai da Ummi, cikin kulawa Ummi ta amsa tana faɗin.
"Ya Jafar da yaran?".
"Duk suna lfy".
Ta bata amsa a mutunce.
Ita kuwa Shatu ɗago kanta tayi tace.
"Ina kwana Aunty Juwairiyya".
fuska ɗauke da murmushi tace.
"lfy lau yaukam ana gida ba School ko?".
kai tagyaɗa mata kana taci gaba da yin breakfast ɗin ta.
Hajiya mama ce tsaye a parlour'n ta Huwaila na sunkuye tagama sanar mata duk yadda
sukayi da Aunty Juwairiyya.
Wata iriyar guntuwar dariya mai cike da magunta ziryan Hajiya mama tayi tare da
cewa.
"Uhumm shegu masu jajayen kunnuwa zanci ubanku ne sai na ɓadda ahlin A'isha a
masarautar Joɗa muddin ina raye.
Tabbas yanzu wasan za'a fara takun alaƙa zan sake fitar muku da salon da bazaku
taɓa fahimta ba, tun da wannan mai idanu kamar na mayu tazo tagano abun da yake
binne tsawon shekaru kuma."
Kwaffa tayi cikin baƙar zuciya tace.
"Uhum ki jirani bafullatanar daji tabbas zan biyo ta kanki".
Tafaɗa tana wani irin shu'umin murmushi.
Gimbiya Aminatu ce ta fito daga cikin ɗakinta tare da wata ƴar karamar ƙwarya
takaraso gaban Sheykh tamiƙa masa tana faɗin
"Ungo karɓi ka kaiwa Aishatu kasan masu ciki sai da ɗan kayan marmari musamman
maiɗan tsami-tsami kaivmata tasha nasan zataji daɗin bakinta".
A bazata maganar tazowasu Lamiɗo cikin tsananin farin cikin jin cewa Shatu na da
ciki Lamiɗo yadafa kan Sheykh yace
"Masha Allah Slhamdullah godiya ta tabbata ga Allah munji daɗin samin wannan babban
Al'bishir kami ƙamin gaisuwata gun Aishatu".
Murmushi Abba yake cike da jin daɗin hakama Galadima.
Shiko Sheykh kansa ya ɗan kawar tare da karɓar ƙwaryar da Gimbiya Aminatu take mika
masa.
Murya can ƙasa cikin maƙoshinsa yace.
"Koma menene ni zanci tun da nike laulayin ba itaba".
Yayi maganar a saman lips ɗin sa,
Da sauri Abba ya zuba masa ido cike da mamaki, kenan Jabeer gadonsa yayi shikeyiwa
matarsa laulayi, murmushi yayi sanin yayi maganar ne batare da yasan tafito ba.
Shiko Sheykh mikewa yayi rike da ƙwaryar yanufi kofa yana cewa
"Sai anjima"
cikin ɗan ɗaga murya Galadima yace.
"A miƙa mana gaisuwa gun ta".
Shidai baice komai yafita dan a zatonsa basuma ji mgnar da yayi ba.
Bisa kujera ya ajiyeta, kana ya zauma kusa da ita kallonsa tayi tare da kallo
ƙwaryar dake hannunsa sai ta daɗa matsowa jikinsa sosai tace
"Menene wannan ɗin?".
gyara rike ƙwaryar yayi tare da cewa.
"Gimbiya Aminatu ce tabani wai in kawo miki irin wai ke mai ciki al'halin nine ma
nake miki laulayin.
Dan yanzu dai koma menene ni zan cinye tun da nike laulayin".
Ya karasa faɗa yana ɗage faifayin da a ka rufe ƙwaryar da shi, kindar ne fari sol
sai ɗan mai kon yelo a saman sa, yawun da ya cikin mata baki ta haɗiye tana miko
hannu tana faɗin
"Bani tunda ni tace ka kawowa".
ƴar karamar ludayin duma dake ɗaure kan fefayin yaɗauka yaɗibi kindar mai sanyi da
shi,
kana yace
"Sai dai kijira idan na koshi nabaki sauran".
Ya ƙarashe mgnar yana ɗago ludayin yakai bakinsa, lumshe ido yayi jin garɗin daɗi
da sanyi da ɗan tsami-tsami ya gauwaye bakinsa, sosai yaji daɗin yadda yaji ɗan
tsamin a bakinsa.
Zumbura baki tayi tare da cewa.
"Ni dai ka bani".
A hankali ya kamo hannunta ya ɗagota ya ɗaurata kan cinyarshi yasa ƙwaryar a
tsakiyarsu,
Ido ya lumshe tare da sa hannunshi ya tallabo haɓarta bakinsu ya haɗe, a hankali ta
buɗe bakinta.
Shi kuwa cikin sanyi ya lasa mata kidar ɗin.
Kusan a tare suka lalumi tong ɗin juna,
jin yadda ta mishi riƙon lollypop ne ya sashi janye bakinsa da ƙarfi tare da cewa.
"Wash Mamey zata cinye min harshe".
Da sauri ta riƙo hannunsa dake rike da ludayin takarkatashi takawo bakin ta
takurɓa, harshenta ta fidda talaso sauran ragowar dake cikin ludayin.
Hannunsa ta sake tana gyara zamanta da kyau ta ce
"Yah Sheykh shanyewa zakayi gaskiya ni dai kabani kayana".
Da sauri ya ɗan zaro idansa tare da cewa.
"Kuma tun yazu kike so in baki."
ido ta rufe kana ta buɗe tana kallonsa.
Sai kuma yasaki wani murmushi da har sai da jerarrun fararen hakoransa suka
bayyana,
yatsar sa ya miƙa kan kumatunta yalakaci kindar daya shafu mata a gefen kumatu yaɗa
go yatsar, kana yanuna mata, fuska takwaɓe tare da turo baki gaba tace
"Bakai bane".
ludayin yakuma maiwa da cikin ƙwaryar yaɗiba yakai bakinsa yakurɓa tare da mai da
ludayin cikin ƙwaryar kana yace
"Danayi mefa?".
baki takuma turawa tace
"Ka hanani a buna".
ido ya kuma zarowa yace.
"Ni Muhammad na isa in hanaki abunki da Allah ywce in baki.
Taso muje ɗaki nabaki abin naki yanzu nan".
Ya ƙarashe mgnar yana mata dariyar wasa kafaɗa ta maƙe gane abin da yake nufin,
tace. "Nidai a'a wanna nakeso". ta ƙarashe
tana nuna ƙwaryar. mikewa yy yariko hannunta yace.
"Zomuje duka zan baki ai da wannan ɗin da Jabeer ɗin".
yana rike da hannunta ɗaya hannunsa na rike da ƙwaryar suka nufi bedroom ɗin shi.
Rayuwa kenan. Haka rayuwa tacigaba da tafi kwanaki suna juyawa i zuwa makonni,
makonni na shuɗewa i zuwa watanni.
Alhamdullah cikin ikon Allah da buyawansa yanzu cikin Shatu wata shida kenan kuma
har yau magauta basu san da shiba dan bata fiye fita kuma cikin baida wani girma.
Tana zuwa makaranta tana karatunta hankali konce.
Tana waya da Ummeynta.
Alhamdullah yanzu zazzaɓin daren da Sheykh yakeyin nan yazamo tarihi yawarke tsaf
abinshi,suna rainon cikinsu cikin kula da tarai raya da ɗonkin ganin ranar zuwan
Baby.
Zaune suke a parlour Ummi na saman kujera Shatu kuma na zaune a kasan carpet ta
mimmike sawunta ta tasa ɗan madaidacin cikinta a gaba,
tana ɗan kurɓar kunun tsamiya da Ummi ta dama mata,
Ummi ta ɗan kalleta tare da cewa.
"Ikon Allah kinga na sha a fa ɗazu Juwairiyya ke cemin Gimbiya Aminatu ba lafiya
tana zazzaɓin mura".
A jeyi cup ɗin kunun tayi tana cewa.
"Allah sarki shiyasa tun jiya bata turomin haɗin furan nan ba Ummi muje mudubata
tunda ba abinda mukeyi". Ta ƙare mgnar tana miƙe cafal kamar ba mai cikiba.
Cikin fari kenan.
A hankali ta shiga ɗaki taɗauki ɗan ma dai-dai-cin hijabi tasaka a kanta tafito,nan
tasami Ummi rike da mayafin ta.
Tare suka nufi sashin Gimbiya Aminatu.
wani irin mikewa Gimbiya Saudatu da Hajiya Mama sukayi cikin tsananin
kaɗuwa da zallar mamaki suke kallon cikin da basusan farkon saba sai daya baiyana
kansa yau rana tsaka suka ganshi,
Cikin wani irin tashin hankali da baƙin cikin Hajiya Mama ta juya cikin wani irin
kiɗima tafice a parlour'n gaba ɗaya idanunta sun wani fiffito sun zazzaro waje
saboda sabar firgici da baƙin cikin wannan cikin data gani.
Tana fita hanyar part ɗin ta tanufa hankali tashe, ɗago wayarta tayi tana tafiya
tana daddanna shi tana sharar ƙwanar part ɗin ta takai wayar kunne,
Tana wani irin huci na tashin hankali,daga cikin wayar kuwa ringing biyu zuwa uku a
ka ɗaga me biye da kiran
yace.
"Hajiya bar".
Da sauri cikin ɗaga murya tace.
"Dakata Boka gilmau bana bukatar gaisuwarka! haka mukayi da kai wani irin makudan
kuɗine ban zubda makaba k".
Cikin dakiya boka GILMAU ya katse ta.
"Da kata Hajiya ki daina min ihu akunne dan ba fahimtarki zanyiba."
Bokan yadakatar da ita kafin takarass faɗar kalmar k. data furta.
Itako cikin musifar tashin hankalin da take ciki tace
"Gani nan zuwa gurin ka yanzu dan wlh bazai yuwuba dole a sake sabon shiri".
Tana kaiwa nan takashe wayar tashiga ciki taɗau mayafin ta da makullin mota da da
wasu kuɗaɗe masu yawa a ɗaure bandir-bandir tafita tanufi in da mota yake tashiga
taja da mugun gudu tafi tanufi gidan Boka.
Cikin rawan jiki take tuƙi hannunta ɗaya riƙe da waya ta kara a kunne wanda ta kira
Jahan.
Shi kuwa Sheykh (Jahan) kenan yana zaune a Office nashi yaga kira da layinsa na
sirri a yar ƙaramar wayar da ko inganta a garƙame yake.
Murmushi yayi ganin 3 bala'i da haka ya seba number.
Wani murmushi iya salon taku yayi kana ya amsa kiran tare da ƙara wayar a kunne ya
sauya muryarsa tare da cewa.
"Hajia Mama Uwar Sheykh meke faru".
Cikin faɗa tace.
"Oouxubillahi subahanallahi Jahan kada ka sake cemin uwar Sheykh kai kasan duk
duniya babu wanda yasa irin zallar tsanar da nakeyiwa wannan shegen yaron da sihiri
baya cinsa data daɗi wlh yau ji nakeyi zan iya zubawa Part ɗinshi Dana ƙannenshi
wuta su ƙone su mutu kowama ya huta".
Wata iriyar ja'irar dariya yayi tare da cewa.
"A a to yau kuma me kika gani a kansu ɗaya tada miki hankali ne haka".
Cikin tafasan zuciya tace.
"Dariya ma na haka kenan, to bari kaji wannan shegiyar matar tasace, naga cikine da
ita cikima mai girma kuwa".
Da sauri yace.
"To dan ganin cikin ne hankalinki ya tashi".
Cikin tsantsar tsana tace.
"Wlh tallahi sai na zubda cikin nan wlh babu wanda zai ƙara haihuwa cikin ahlin
A'isha nida nake son on ɓaddasu a masarautar Joɗa ya zanyi in barsu suyi ta haihuwa
wlh zan zubda cikin in Kuma ya fito duniya tabbas zan kashe ɗan".
Wani irin miƙewa tsaye yayi lokacin ɗaya zufa mai zafi ta karyo mishi gaba ɗaya
jikinsa rawa yake, cikin saisaita nitsuwarsa yace.
"Eh lallai wannan batun babbane bari anjima zanzo muyi shawarar yadda zamuyi".
Yana faɗin haka ya katse kiran.
Yatsarsa manuniya yasa ya sharce zufan daya feso masa a goshi.
Kana sai kuma yayi murmushi tare da cewa.
"Innalillahi wa innailaihi rajiun. Hasbunallahiwani'imanwakil."
Yayi ta maimaitawa kana ya koma ya zauna ya dafe kanshi tare da cewa.
"Uhmmmm Hajia Halima kenan rashin sani ya saki kina shuka a idon makorwa.
Wai ni Muhammad Jabeer mena tsare miki nada yan uwan da mahaifiyarmu da kike so
ganin baya mu, me cikin matata ya miki, meyasa zaki so cutarmi da Aish da ɗan...!
By
*GARKUWAR FULANI*